Thursday, May 29
Shadow

An ɗaura Aure daga kai goron tanbaya a unguwar Ibrahim Baƙo dake cikin garin Bauchi

A ranar talata aka ɗaura Auren Faruk Abubakar da Amaryarsa Fa’iza, bayan da Magabatan Faruk suka je neman izinin ɗansu zai fara nemar ‘yarsu nan take mahaifin yarinyar ya tara mutane aka ɗaura Aure.

Daga Humaid Alhaji Lawal

Karanta Wannan  Matan mu na lalata da fararen hula saboda an kaimu daji yin yaki da 'yan bîndîgá an manta damu>>Sojojin Najeriya suka koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *