Friday, January 17
Shadow

GWANIN BAN SHA’AWA: An Aurar Da ‘Yan Mata Biyar ‘Yan Gida Daya A Ranar Daya

Iyalan Alhaji Maigari Geidam ne suka aurar da ‘ya’yan nasu a ranar Asabar din da ta gabata a garin Geidam dake jihar Yobe.

Amaren sune Fatima, Halima, Khadija, Hassana da kuma Binta, inda tuni kowaccen su an kai ta gidan mijinta.

Allah Ya ba su zaman lafiya.

Karanta Wannan  Gwamnatin Tarayya ta ware N252.89bn dan ci gaba da gyaran titin Abuja zuwa Kano tace cikin watanni 12 za'a kammalashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *