Wednesday, April 23
Shadow

GWANIN BAN SHA’AWA: An Aurar Da ‘Yan Mata Biyar ‘Yan Gida Daya A Ranar Daya

Iyalan Alhaji Maigari Geidam ne suka aurar da ‘ya’yan nasu a ranar Asabar din da ta gabata a garin Geidam dake jihar Yobe.

Amaren sune Fatima, Halima, Khadija, Hassana da kuma Binta, inda tuni kowaccen su an kai ta gidan mijinta.

Allah Ya ba su zaman lafiya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo, Kwana daya da komawar El-Rufai Jam'iyyar SDP, an ga su sanata Akpabio da Barau na ganawa da shuwagabannin Jam'iyyar inda hakan yasa wasu ke ganin Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *