Monday, April 27
Shadow

An baiwa mataimakin Gwamnan Kano umarnin sauka daga mukaminsa

Kwamishinan yada labarai na jihar Kano, Ibrahim Abdullahi Waiya ya baiwa mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdulsalam Gwarzo Umarnin sauka daga mukaminsa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamna da mataimakinsa na tafiya a tikiti daya ne dan haka mataimakin Gwamnan idan ba zai iya bin Abba ba, abu mafi kyawu da zaiyi shine ya sauka daga mukaminsa.

Ya kara da cewa tunda dai yaga ba zai iyawa jagoransa biyayya ba kawai ya sauka daga mukamin.

Karanta Wannan  Cikakken rahoto kan irin mummunar barnar da kasar Israyla tawa kasar Ìràn a hàrè-hàrèn da ta kai mata, harin ya kàshè fararen hula da dama, an gano karin manyan sojoji da masana kimiyya da harin ya kàshè

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *