Thursday, September 10
Shadow

Kalli Bidiyon yanda wani Fasto ya tashi sama ya cewa mabiyansa wai ya tafi Aljannah

Wannan Bidiyon wani fasto ne da ya tashi sama ya cewa mabiyansa ya tafi Aljannah.

An ga mabiyan faston suna ta daga hannu suna masa bankwana.

https://twitter.com/zoomafrika1/status/2001027894316085519?t=NIWrcEO6ldeE_SxG1yCcFA&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wata Mata Mijinta ya sake ta ya bata kyautar Naira Miliyan 7 da Mota amma ta kirani tace bata so, Dan Allah a mayar masa da kudinsa da motarsa, ita dai ya mayar da ita, tana son zama dashi>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *