Wednesday, September 9
Shadow

An ga Ministan babban Birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike sanye da Riga me tare harsashi

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya sanya Riga me tare harsashi ya je wajan wani taro.

Lamarin ya dauki hankula inda da yawa ke tambayar ko tsoron me yake ji haka?

Karanta Wannan  Majalisar Kula Da sarautun Gargajiya A Nijeriya Ta Nuna Damuwa Kan Gayyatar Da Aka Yi Wa Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *