Friday, January 2
Shadow

An saka dokar hana hana zirga-zirga a jihar Kaduna

Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa,an saka dokar hana zirga-zirga a jihar ta tsawon awanni 24 biyo bayan rikice-rikicen da suka barke a jihar bayan zàngà-zàngà.

Wasu masu zanga-zangar dai sun farwa ma’aikatun gwamnati da hari wanda hakan ya jawo hatsaniya a jihar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sabuwar Wakar Yabon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da matar Rarara, Aishatulhumaira ta yi ta jawo cece-kuce inda wasu ke cewa ta yaya ta yi waka da wanda ba mijinta ba?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *