Sunday, January 25
Shadow

An saka dokar hana hana zirga-zirga a jihar Kaduna

Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa,an saka dokar hana zirga-zirga a jihar ta tsawon awanni 24 biyo bayan rikice-rikicen da suka barke a jihar bayan zàngà-zàngà.

Wasu masu zanga-zangar dai sun farwa ma’aikatun gwamnati da hari wanda hakan ya jawo hatsaniya a jihar.

Karanta Wannan  A yayin da Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke cewa zai kayar da Tinubu a 2027, dansa Bello El-Rufai yace Tinubu ne zabinsa a 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *