Friday, December 5
Shadow

Ana rade-radin akwai yiyuwar wasu manyan jami’an gwamnatin Tinubu su yi Murabus

Rahotanni sun bayyana cewa,akwai rade-radin wasu manyan jami’n gwamnatin Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu zasu yi murabua.

Daga cikin wadanda ake rade-radin akansu akwai shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasar, Femi Gbajabiamila.

A jiya ne dai kakakin shugaban kasar, Ajuri Ngelale yayi murabus wanda hakan ya jawo cece-kuce sosai akan siyasar fadar shugaban kasar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da hotuna yanda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya kai ziyara masallacin Sultan Bello Kaduna ya gana da Sheikh Gumi kuma ya raba abincin shan ruwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *