Saturday, March 14
Shadow

Ana rade-radin akwai yiyuwar wasu manyan jami’an gwamnatin Tinubu su yi Murabus

Rahotanni sun bayyana cewa,akwai rade-radin wasu manyan jami’n gwamnatin Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu zasu yi murabua.

Daga cikin wadanda ake rade-radin akansu akwai shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasar, Femi Gbajabiamila.

A jiya ne dai kakakin shugaban kasar, Ajuri Ngelale yayi murabus wanda hakan ya jawo cece-kuce sosai akan siyasar fadar shugaban kasar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo, Kwana daya da komawar El-Rufai Jam'iyyar SDP, an ga su sanata Akpabio da Barau na ganawa da shuwagabannin Jam'iyyar inda hakan yasa wasu ke ganin Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *