Thursday, February 26
Shadow

Ana rade-radin Sanata Binani ta sayi ginin da sakatariyar jam’iyyar APC take a jihar Adamawa ta basu sati daya su tashi su bata guri

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Ana yada rade-radin cewa, Sanata A’ishatu Binani ta sayi ginin da Sakatariyar APC dake Adamawa inda ta baiwa jam’iyyar sati daya a tashi a bata gininta.

Saidai Sanata Binani bata tabbatar ko musanta wannan rahoto ba zuwa yanzu

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Ina baiwa shugaba Tinubu shawarar ya roki Trumo ya dakata kada ya kawo Khari Najeriya ya bashi kwanaki 100 sojojin mu su kara kaimi>>Inji Fasto Adebayo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *