Thursday, July 23
Shadow

Ashe wakar Abadan ba Macece ta yi ta ba?

Ashe wakar Abadan ba macece ta yi ta ba.

Wannan me suna Abba Abubakar shine yayi wakar Abadan.

Ya bayyana hakane a hirar da RFI Hausa suka yo dashi.

@rfi_ha

Mutane sun sha nuna min kyama saboda muryar mata da Allah ya ba ni – Abba Abubakar, mawaƙin Kannywood

♬ original sound – RFI Hausa – RFI Hausa

Karanta Wannan  Kuma Dai: Wani Sabon Update na Halima Shehu ya sake bayyana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *