Friday, December 19
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, NERC ta gano kamfanonin wuta na Discos na zaluntar ‘yan Najeriya suna karbar kudin wutar da mutane basu sha ba, ji matakin da aka dauka akansu

Da Duminsa: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, NERC ta gano kamfanonin wuta na Discos na zaluntar ‘yan Najeriya suna karbar kudin wutar da mutane basu sha ba, ji matakin da aka dauka akansu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga hukumar NERC wadda itace ke kula da gudanarwar wutar Lantarki a Najeriya sun ce hukumar ta gano kamfanonin rarraba wutar Lantarki na Najeriya, Discos sun zalinci talakawan Najeriya sun karbi kudin wutar da jama' basu sha ba. Hukumar tace Kwastomomi 2,021,913 ne lamarin ya shafa. Kuma ta umarci kanfanonin na Discos su mayarwa da mutane kudaden su. Yawanci wadanda aka zalunta din basu da mita, Bill ake kai musu. Yawan kudaden da aka mayarwa mutane sun kai Naira...
Bidiyo: Kalli Tabon da Murja tace Dadironta ya bar mata a fuska, tace sai ta rama

Bidiyo: Kalli Tabon da Murja tace Dadironta ya bar mata a fuska, tace sai ta rama

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya, ta bayyana tabon da tace Dadironta ya bar mata a fuska na mari. Murja ta bayyana haka inda take tsinewa rayuwar Bariki. Murja dai tace sai ta rama wannan abu da dadiron nata ya mata. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7531426940381629702?_t=ZS-8yS7ymRd2jh&_r=1 Murja dai ta dauki hankula inda aka rika comment na ban mamaki.
Kalli Bidiyo: Mutum kamar Buhari saboda Jahilci ku saka masa Fulawa a kabarinsa, Ko dai dama murna kuke da rashinsa?>> Albanin Gombe ya caccaki Iyalan Buhari

Kalli Bidiyo: Mutum kamar Buhari saboda Jahilci ku saka masa Fulawa a kabarinsa, Ko dai dama murna kuke da rashinsa?>> Albanin Gombe ya caccaki Iyalan Buhari

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Albanin Gombe ya bayyana rashin jin dadi game da fulawar da iyalan Tsohon Shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari suka sanya a kabarinsa. An dai ga yanda akai ta gyara kabarin tsohon shugaban kasa daga na kasa aka zagayeshi aka daga gini aka kuma saka Interlock aka zagayeshi. Bayannan kuma an ga yanda aka saka Fulawa aka zagaye kabarin. Malam Albanin Gombe yace Fulawa dai alamar Murna ce dan haka ko dai iyalan tsohon shugaban kasar Murna suke da Rashinsa? https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7532600481101811000?_t=ZS-8yS6O4JWkyH&_r=1 Ya yi kira ga A'isha Buhari data tuntubi malaman data yadda dasu game da saka fulawar.
Kalli Bidiyo: Duk wata Jarumar fim a Yanzu ya kamata na zamar mata Darasi, In kina jin Daukaka ne, na samu abinda kika samu amma yau komai ya kare>>Ummi Nuhu a sabuwar hira

Kalli Bidiyo: Duk wata Jarumar fim a Yanzu ya kamata na zamar mata Darasi, In kina jin Daukaka ne, na samu abinda kika samu amma yau komai ya kare>>Ummi Nuhu a sabuwar hira

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu da labarin rayuwarta ya dauki hankula a kafafen sadarwa ta ja kunnen abokan sana'arta musamman masu tasowa. Tace idan daukaka suke ji da ita ta samu amma yanzu babu komai. Saidai ta nuna farin cikinta da irin soyayyar da aka nuna mata bayan hirar ta ta farko da Hadiza Gabon. Ummi har kukan dadi ta yi. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7532628575099358470?_t=ZS-8yS5Kosf8AT&_r=1
Ku yi hakuri da tsayawa takara sai nan da shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama >> Babban Sakataren gwamnati, George Akume ya gayawa ‘yan Siyasar Arewa

Ku yi hakuri da tsayawa takara sai nan da shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama >> Babban Sakataren gwamnati, George Akume ya gayawa ‘yan Siyasar Arewa

Duk Labarai
Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume ya jawo hankalin 'yan Siyasar Arewa inda yace mada su ce zasu nemi tsayawa takarar shugaban kasa sai nan da 2031 bayan Shugaba Tinubu ya kammala mulki. Ya bayyana hakane a Arewa House dake Kaduna inda aka yi taron tattaunawa tsakanin shuwagabanni da talakawa. Yace Tinubu ya dauko alherin aikin da babu inda taba ba. Yace cire tallafin man fetur ya sa gwamnati ta samu karin kudin shiga sosai inda ake baiwa Gwamnoni suka aikatawa.
Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa>>Inji Gwamnan Gombe, Inuwa Yahya

Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa>>Inji Gwamnan Gombe, Inuwa Yahya

Duk Labarai
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahya ya bayyana cewa, kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ci gaba da hakar man fetur a Arewa. Yace hakane a wajan taro tsakanin shuwagabanni da Al'ummar da sukw mulka da ya wakana a Arewa House dake Kaduna. Yace a lokacin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya je kaddamar da aikin, ba'a gayyaci Tinubu ba, amma shi ne a wancan lokacin ya gayyanaci Tinubu, kuma Tinubun yayi alkawarin ci gaba da aikin. Yace kuma Tinubun ya cika Alkawari.
Kalli Bidiyon: Hadiza Gabon ta yi magana kan rahoton dake cewa ta baiwa Ummi Nuhu Miliyan 5 tallafi

Kalli Bidiyon: Hadiza Gabon ta yi magana kan rahoton dake cewa ta baiwa Ummi Nuhu Miliyan 5 tallafi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Fina-finan Hausa, Hadiza Gabon wadda itace ta yi hira da Ummi Nuhu har lamarinta ya dauki hankula ta yi magana akan rahoton dake cewa ta baiwa Ummi tallafin Naira Miliyan 5. Hadiza a Wani Bidiyo da aka ganta tare sa Ummi Nuhu tace ba Gaskiya bane, bata baiwa Ummi Nuhu Tallafin Naira Miliyan 5. Saidai ta gabatar da Ummi ta yi jawabi da kanta: https://www.tiktok.com/@arewaupdate34/video/7532195497621130514?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_la...
Rashin Adalci Ne A Bawa Ƴan Kwallo Milyan 150, Da Gidaje Kowannen Su Cikin Wata Ɗaya, Amma Ɗan Sanda Ya Shekara 35 A Ba Shi Milyan Biyu, Inji Sowore

Rashin Adalci Ne A Bawa Ƴan Kwallo Milyan 150, Da Gidaje Kowannen Su Cikin Wata Ɗaya, Amma Ɗan Sanda Ya Shekara 35 A Ba Shi Milyan Biyu, Inji Sowore

Duk Labarai
Rashin Adalci Ne A Bawa Ƴan Kwallo Milyan 150, Da Gidaje Kowannen Su Cikin Wata Ɗaya, Amma Ɗan Sanda Ya Shekara 35 A Ba Shi Milyan Biyu, Inji Sowore. Daga Muhammad Kwairi Waziri Omoyele Sowore, ɗan gwagwarmaya kuma mai kare haƙƙin ɗan adam, ya bayyana rashin adalci a tsarin albashi da lada a Najeriya, yana mai cewa abin takaici ne yadda ake fifita 'yan wasa fiye da ma'aikatan tsaro. A cewarsa: “Rashin adalci ne tsantsa, 'yan kwallo su yi wasa a cikin wata ɗaya a ba su Naira miliyan 150 da gidaje kowanne, amma ɗan sanda ya shekara 35 yana aiki ya samu Naira miliyan 2 kawai ba tare da wani tausayi ba.” Sowore ya ce irin wannan bambanci yana nuna rashin daraja da ƙasa ke yi wa waɗanda ke sadaukar da rayukansu don tabbatar da tsaro da zaman lafiya. Ya bukaci a sake duba tsarin biya...
Ba zan koma APC ba amma akwai yiyuwar in yiwa Tinubu aiki>> Inji Kwankwaso

Ba zan koma APC ba amma akwai yiyuwar in yiwa Tinubu aiki>> Inji Kwankwaso

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ba zai koma jam'iyyar APC ba. Kwankwaso ya bayyana hakane ta bakin jam'iyyar sa ta NNPP inda ta karyata cewa yana shirin barin jam'iyyar zuwa jam'iyyar APC. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da aka ga Kwankwaso a fadar shugaban kasa wanda an yi tsammanin ganawa yayi da shugaban kasar amma majiya me kyau tace basu gana ba, kamar yanda Jaridar Daily Trust ta ruwaito. Mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa, Prince Nweze Onu ya bayyana cewa labarin komawar Kwankwaso APC kirkirarsa aka yi aka dora a kafafen sada zumunta ta hanyar Amfani da AI. Ya kuma bayyana cewa, ziyarar Kwankwaso a fadar shugaban kasa da aka gani ba zama ya je yi da Tinubu ba, taro ne ya kaishi, kamar yanda kafar PMnewsNigeria ta ruwaito. ...