Shugaba Tinubu ya aika Kashim Shettima ya duba Buhari a Landan sannan ya gano wane hali yake ciki? Ji Halin da Kashim ya tarar da Buhari a Landan
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Shugaban kasa Bola Tinubu ya aika mataimakinsa, Kashim Shettima ya duba tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a landan.
A baya dai an samu rahotanni masu cewa, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari na can kwance a Landan kasar Ingila bashi da Lafiya.
Rahoton yace Shugaba Tinubu ya aika da Kashim Shettima bayan gaishe da Buhari ya kuma dubo masa da halin da tsohon shugaban kasar ke ciki.
A baya rahotanni sun ce an kai tsohon shugaban kasar bangaren kula da marasa lafiya na m...








