Wednesday, March 25
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Karanta Jadawalin Jihohi 10 da suka fi tsananin Talauci a Najeriya

Karanta Jadawalin Jihohi 10 da suka fi tsananin Talauci a Najeriya

Duk Labarai
Masana sun yi bincike inda suka gano jihohi 10 da suka fi talauci a Najeriya. Ga jadawalin jihohin kamar haka: 1. Sokoto State• Poverty Rate: 87.73%• Region: North West• Capital: Sokoto• Population (2023): 5.52 million 2. Taraba State• Poverty Rate: 87.72%• Region: North East• Capital: Jalingo• Population (2023): 3.27 million 3. Jigawa State• Poverty Rate: 87.02%• Region: North West• Capital: Dutse• Population (2023): 5.83 million 4. Ebonyi State• Poverty Rate: 79.76%• Region: South East• Capital: Abakaliki• Population (2023): 3.32 million 5. Adamawa State• Poverty Rate: 75.41%• Region: North East• Capital: Yola• Population (2023): 4.25 million 6. Zamfara State• Poverty Rate: 73.98%• Region: North West• Capital: Gusau• Population (2023): 4.52 milli...
Dole mu magance matsalar tsaro idan muna son masu zuba hannun jari su shigo Najeriya>>Shugaba Tinubu

Dole mu magance matsalar tsaro idan muna son masu zuba hannun jari su shigo Najeriya>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, dolene gwamnati ta zage ta magance matsalar tsaro idan tana son masu zuba hannun jari su shigo Najeriya. Shugaban ya bayar da tabbacin Gwamnati na kwato garuruwan dake hannun 'yan ta'adda musamman a Arewa maso gabas. Shugaban ya bayyana hakane yayin ganawa da dattawa jihar ta Katsina a ziyarar da ya kai jihar inda yayi Alwashin yin amfani da na'urorin zamani da sauran kayan aiki na zamani dan magance matsalar garkuwa da mutane da sauran matsalolin tsaro. Shugaban yace babu 'yan kasuwar da zasu je inda babu tsaro su zuba hannun jari, dan haka yace zasu hada hannu da gwamnatoci a kowane matakai su magance matsalar.
Bidiyo: Yanda jami’ar tsaron Matar mataimakin shugaban kasa ta so hana matar Rarara, A’isha Humaira daukar hoto da ita ya dauki hankula

Bidiyo: Yanda jami’ar tsaron Matar mataimakin shugaban kasa ta so hana matar Rarara, A’isha Humaira daukar hoto da ita ya dauki hankula

Duk Labarai
Dogarin matar mataimakin shugaban kasa ta so hana matar Rarara daukar hoto da matar mataimakin shugaban kasar. Hakan ya farune a wajan bikin zuwan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu jihar Katsina inda ya kaddamar da wasu ayyukan gwamna jihar sannan ya halarci wajan daurin auren diyar Gwamnan jihar, Dikko Radda. https://twitter.com/sameera_muhd/status/1918690545334952236?t=HBBM6igaPMBHf1OtWPS0LA&s=19 Lamarin dai ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.
Wike da Gwamnonin PDP sun cimma matsaya kan makomar jam’iyyar

Wike da Gwamnonin PDP sun cimma matsaya kan makomar jam’iyyar

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike da Gwamnonin Jam'iyyar PDP sun cimma matsaya kan makomar jam'iyyar. Sun gana ne a Legas inda suka yadda da ci gaba da hadin kan jam'iyyar a ayin da ake fuskantar zaben shekarar 2027. Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ne ya wakilci gwamnonin PDP din a ganawar. Wata Majiya tace an tattauna ne akan warware rikice-rikicen cikin jam'iyyar da suka hada da Rikicin jihar Rivers da na kudu maso kudu da kuma hedikwatar jam'iyyar da sauransu. Tun bayan zaben shekarar 2023, jam'iyyar PDP ta fada cikin matsala.
INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: ‘Yan Gida Daya Sun Rasu Śakamàkon Hadarin Mota

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: ‘Yan Gida Daya Sun Rasu Śakamàkon Hadarin Mota

Duk Labarai
INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: 'Yan Gida Daya Sun Rasu Śakamàkon Hadarin Mota. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sun ŕasu ne a yau a hanyar su ta zuwa biki daga garin Danbatta zuwa Bauchì. Daga Ibrahim Rabi'u (Casket)
Bayan da majalisa ta kwace mata motarta ta aiki, Kalli Motar Alfarma da Sanata Natasha Akpoti ta siya take tuka abinta

Bayan da majalisa ta kwace mata motarta ta aiki, Kalli Motar Alfarma da Sanata Natasha Akpoti ta siya take tuka abinta

Duk Labarai
Bayan dakatar da Sanata Natasha Akpoti daga majalisar tarayya, An kuma kwace kayan aikinta wanda suka hada da motar da akw baiwa kowane dan majalisa da sauransu. Saidai duk da korafin da ta yi na a dawo mata da kayan aikinta hakan ya faskara, dan hakane ma ta koma ta sayo mota ta kece raini. Motar ta dauki hankula sosai bayan da aka ga Sanata Natasha Akpoti a ciki.
Ni Musulmi ne kuma nasa Allah a raina sanda nake aiki, Na yiwa Najeriya aiki tukuru ta yanda ko hutu bana samu, kuma a shirye nake na amsa tambayoyin EFCC, amma dai yanzu basu kamani ba ina nan ina hutawa tukuna>>Tsohon Shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari

Ni Musulmi ne kuma nasa Allah a raina sanda nake aiki, Na yiwa Najeriya aiki tukuru ta yanda ko hutu bana samu, kuma a shirye nake na amsa tambayoyin EFCC, amma dai yanzu basu kamani ba ina nan ina hutawa tukuna>>Tsohon Shugaban NNPCL, Mele Kolo Kyari

Duk Labarai
Tsohon shugaban kamfanin mai na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari ya fito ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa wai yana hannun hukumar EFCC inda ake bincikensa. Kyari ya fitar da sanarwa ta shafinsa na X inda yace a yanzu yana hutawa ne bayan kammala yiwa Najeriya aiki na tsawon shekaru 34. Yace a lokacin da yake aiki ko hutun sati biyu baya samu dan haka yanzu yana hutun da ya kamata ace yayi a baya. Yace 'yan uwa da abokan arziki suna ta kiranshi suna sanar dashi game da wani labari dake cewa an kamashi yana hannun EFCC. Yace wannan labari karyane, yace a sanda yake aiki ya sa Allah a ransa saboda yasan zai tsaya a gaban Allah ya amsa tambayoyi. Dan haka yace a yanzu ma a shirye yake ya amsa tambayoyin EFCC ka yanda ya gudanar da ayyukansa. Yace ya kamata a daina yada ir...
‘Yan tà’àddà sun kàshè sojojin Najeriya 4 a jihar Yobe

‘Yan tà’àddà sun kàshè sojojin Najeriya 4 a jihar Yobe

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Yobe na cewa mahara wanda ake tsammanin mayakan kungiyar Bòkò Hàràm ne sun kai hari sansanin sojoji na 27 dake Gujba karamar hukumar Buni Yadi ta jihar Yobe inda suka kashe sojoji 4. Hakanan maharan sun lalata motocin yakin sojojin. Hakan na zuwane kasa da awanni 24 bayan da Gwamnonin yankin Arewa maso gabas suka yi taro a Damaturu dan samar da tsaro a yankinsu. Daya daga cikin sojojin wanda ya tsira daga harin yace 'yan Bindigar sun afka musu ne da misalin karfe 2 na dare ranar Asabar. Yace mamayarsu maharan suka yi amma an yi musayar wuta inda sojoji 4 suka mutu kuma suma sun kashewa 'yan ta'addar mutane sosai. Hedikwatar tsaro ta tabbatar da harin amma bata bayar da cikakken bayani ko an samu wadanda suka mutu ba ko a'a
2027: Kuri’un Buhari miliyan 12 har yanzu na APC ne, inji Gwamna Sule

2027: Kuri’un Buhari miliyan 12 har yanzu na APC ne, inji Gwamna Sule

Duk Labarai
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari har yanzu yana da matukar muhimmanci ga jam’iyya mai mulki, wato APC, gabanin zaben 2027. Gwamna Sule ya ce kuri’un Buhari da yake samu guda miliyan 12, za su ba jam’iyyar mai mulki rinjaye a zaben mai zuwa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wani babban taron girmamawa da aka gudanar domin Sakataren Gwamnatin Jihar, Barr. Labaran Magaji, a fadar gwamnati da ke Lafia, babban birnin jihar. Sule ya soki wadanda ke ganin cewa Buhari da magoya bayansa za su bar hadin gwiwar da ta haifar da jam’iyyar APC, yana mai cewa Buhari har yanzu yana daga cikin manyan shugabannin jam’iyyar kuma yana da tasiri wajen samun nasara a zaben da ke tafe. Ya kara da cewa duka Buhari da Shugaba Bola Tinubu sun dad...
Ana rade-radin Sanata Binani ta sayi ginin da sakatariyar jam’iyyar APC take a jihar Adamawa ta basu sati daya su tashi su bata guri

Ana rade-radin Sanata Binani ta sayi ginin da sakatariyar jam’iyyar APC take a jihar Adamawa ta basu sati daya su tashi su bata guri

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ana yada rade-radin cewa, Sanata A'ishatu Binani ta sayi ginin da Sakatariyar APC dake Adamawa inda ta baiwa jam'iyyar sati daya a tashi a bata gininta. Saidai Sanata Binani bata tabbatar ko musanta wannan rahoto ba zuwa yanzu