Friday, February 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa:Kakakin Shugaban Kasa, Ajuri Ngelale ya yi murabus daga mukaminsa

Da Duminsa:Kakakin Shugaban Kasa, Ajuri Ngelale ya yi murabus daga mukaminsa

Duk Labarai
Kakakin Shugaban kasa,Ajuri Ngelale ya bayyana ajiye mukakinsa na magana da yawun shugaban kasa da kuma zama jakadan shugaban kasar a bangaren dumamar yanayi. A sanarwar da fadar shugaban kasan ta fitar tace Ajuri ya mikawa shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa,Femi Gbajabiamila takardar ajiye aiki. Yace dalilinsa shine yana son mayar da hankali wajan kula da lafiyar daya daga cikin iyalansa. Ya bayyana cewa, hutune zai tafi amma wanda babu ranar dawowa sannan kuma wannan mataki ba dan yana so ya daukeshi ba. Yace sai da ya shafe kwanaki kana shawara da danginsa akan lamarin.
Naga yanda kasar China take ta burgeni,Zan mayar da Najeriya kamar kasar China>>Shugaban Kasa, Bola Ahmad Tinubu

Naga yanda kasar China take ta burgeni,Zan mayar da Najeriya kamar kasar China>>Shugaban Kasa, Bola Ahmad Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, zai mayar da Najeriya kamar kasar China. Shugaban ya bayyana hakane bayan ziyarar da ya kai kasar ta China inda ya gana da shugaban kasar, Xi Jinping. Ya bayyana hakane a taron da yayi da 'yan Najeriya mazauna kasar ta China. Shugaban yace, Najeriya na bukatar da'a da jajircewa irin ta kasar China inda yace a hakane zata cimma burinta kuma a rika girmamata a idon Duniya.
Ba zan iya soyayya da namijin da ba zai wuce mintuna 40 yana jima’i daji ba>>Inji Wannan ‘yar Fim din

Ba zan iya soyayya da namijin da ba zai wuce mintuna 40 yana jima’i daji ba>>Inji Wannan ‘yar Fim din

Duk Labarai
Shahararriyar fim daga kasar Ghana, Efia Odo ta bayyana cewa ba zata iya yin soyayya da namijin da ba zai iya yin jima'i da ita ba na fiye da tsawon mintuna 40 ba. Ta bayyana hakane a cikin wani shiri da take gudanarwa na rediyon yanar gizonta da ake cewa Podcast. Tace hakanan ba zata iya yin soyayya da namijin da ya wuce shekaru 30 ba amma yana zaune a gidan iyayensa ba. Hakanan ba zata iya kasancewa da namijin da bashi da mota ba. Wannan magana tata ta jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta sosai.

Gyaran gashi da man kadanya

Gyaran Gashi
MAN KADANYA Man kade na gyara wa mace jikinta, ta rika sheki kamar kwalba a cikin rana. Ana iya amfani da shi ta hanyoyi da dama, amma ga kadan daga ciki: Gyaran Jiki:Idan kina da fata busasshiya ko mai gautsi, man kade zai taimaka miki wajen gyara ta. Ta hanyar shafa shi a fatarki zai sanya ta zama mai matukar taushi da santsi. Yana kashe kurajen jiki da na fuska, sannan yana gyara fata bayan kunar rana. A lokaci guda yana magance kaushi da kyesbi da cizon kwari. Idan kafarki na da faso ko tana yawan tsagewa, yin amfani da man kade zai taimaka wajen magance hakan. Man kitso:Amfani da man kade yayin da ake yin kitso ko yin shamfo na sanya gashi laushi. Yana kara wa gashi tsawo. Yana da kyawu ki mayar da shi man kitsonki, domin yana hana gashi karyewa. Baya ga haka ...

Gyaran nono da makilin

Nono
Ki nemi:-1-man kadanya2-man wanke baki(makilin) Za ki tautausa gefen nononki na kamar minti goma hakan yana bawa jijiyoyin jini damar kawo sinadarin (estrogen wanda yake sa nono girma, sai ki shafa man kadanyar a nonon ki shafa sosai daga sama zuwa kasa ta gefe yadda zai samu damar shiga fatar, sai ki sa man wanke bakin wato makilin akan tsinin nonon, in gari ya waye da safe sai ki wanke.Za ki Yi mamaki cikin sati biyu Insha Allah. DON MATAN AURE DA 'YAMMATAGYARAN NONO! Nono! (Breast) wani bangare ne mai matukar muhimmanci a jikin 'ya mace wanda ke kara mata kwarjini,kima da kuma ado ba ga namiji ba kad'ai harma a cikin 'yan uwanta mata,nono ya kasance wani guri da yafi ko ina jan hankalin tare da tayar da sha,awar da namiji a jikin mace.Binciken masana ya nuna cewa nono na iya ka...

Girman nono da hulba

Nono
YADDA ZA'A KARA GIRMAN NONO KUMA YA TASHI TSAYEDA IZNIN ALLAH ASAMO WADANNAN ABUBUWAN KAMARHAKA:1.Hulba2.ruwan inabi ko yayansa, 3.Albabunaj 30gm 4.nono 50mg..Sai kuma a hada *hulba* da Albabunaj atafasa da ruwa rabin lita bayan antafasa sai kuma azuba ruwan inabin acikida wannan nonan idan ana bukatar zuma sai asanya arika sha..Saikuma a hada ambar da man hulba arika shafawa anonan da yamma kafin ankwanta, amma da sharadin kada ashafa na shafawan idan anayin jinin alada..(2)-Ko kuma ita Hulba za'a samu a tafasa ki rinka gasa nono da shi ,sai kuma a shafa man hulba ko kuma aTafasa yayan hulba anasha yana kara girman nono.Sannan Idan akasami ruwan sanyi a kasanya masa gishiri kadan ana wanke nono dashi yana hana lalacewar nono..(3)-Dangane da tsayuwar nono kuma sai asamo alkama, da hulba, d...
Buhari Ya Aika Da Tawaga Zuwa Katsina Domin Yin Ta’aziyyar Dada ‘Yar’Adau A Madadinsa

Buhari Ya Aika Da Tawaga Zuwa Katsina Domin Yin Ta’aziyyar Dada ‘Yar’Adau A Madadinsa

Duk Labarai
Tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari, ya aika da tawaga mai ƙarfi karkashin jagorancin tsohon ministan sufurin jiragen sama Sen. Hadi Sirika, domin gabatar da ta'aziyar Hajia Dada, mahaifiyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar'adua a garin Katsina. Tawagar ta kunshi tsohon ministan Shari'a Abubakar Malami SAN, da Sanata Hadi Sirika da kuma shugaban jam'iyyar APC na jihar Katsina Hon. Sani Aliyu Daura da wasu tsofaffin muƙarraban gwamnatinsa. A cewar, Hadi Sirika, Buhari ya kaɗu a lokacin da sakon rasuwar Haj. Dada ya riske shi a kasar Ingila. Daga Comr Nura Siniya
SHEIK DAHIRU BAUCHI: Malamin Da Ya Fi Kowa Yawan Zuri’ar Mahaddata Alkur’ani A Duniya

SHEIK DAHIRU BAUCHI: Malamin Da Ya Fi Kowa Yawan Zuri’ar Mahaddata Alkur’ani A Duniya

Duk Labarai
Malamin Da Ya Fi Kowa Yawan Zuri’ar Mahaddata Alkur’ani A Duniya Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya kafa tarihin zama mutumin da ya fi kowa yawan zuri’ar da ta haddace Alkur’ani a tarihin duniya. Alkaluma sun nuna cewa Shehin Malamin, wanda a kwanan nan ya cika shekara dari a duniya — ranar 2 ga watan Almuharram 1444 Hijiriyya — yana da ’ya’ya da jikoki da ma tattaba-kunne kusan 300 da suka haddace Alkur’ani. A cewar kundin tattara bayanai na Cholan Book Of World Records, wadanda suka karrama malamin da lambar yabo, Sheikh Dahiru Bauchi shi ne mutum na farko da ya taba samun irin wannan baiwar. Bayanai sun nuna mashahurin malamain yana da ’ya’ya 95 da jikoki 406 da tattaba-kunne 100. Daga cikin wannan adadin, ’ya’yansa 77 da jikoki 199 da ku...