Monday, March 16
Shadow

Ba wanda ya isa ya raba ni da mataimaki na – Gwamnan Neja

Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja ya ƙaryata rade-radin da ake cewa su na zaman doya da manja da mataimakin sa, Yakubu Garba.

Bago ya tabbatar da cewa lafiya lau ya ke zaune da mataimakin na sa.

“Ba wanda zai iya raba ni da mataimaki na. Mu na zaman lafiya kuma mu na aiki tare lafiya. Dukkan mu kuma mu na kokarin wanzar da zaman lafiya a tsakanin mu,” in ji Bago.

Karanta Wannan  SANÀRWAŔ GAGGÀWA: Wannan Mutumin Yana Mai Kira Ga 'Ýàn Arewa Cewa Da Su Guji Bin Hànyar Makurdì A Yanzù Domiñ 'Ýàn Kabìlar ȚV Suña Taŕe Hañya Da Sunàn Daukàr Fansà Sakamakoñ Wani Harìn Da Suke Zaŕgìn Fuĺàni Makiýaýa Sun Kài Musù

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *