Thursday, February 26
Shadow

Ba’a sace kanina ba, Gwamnan jihar Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa, ba’a sace kaninsa ba.

Hakan na zuwane bayan ganin Bidiyon wani mutum da aka sace yace shi kanin gwamnan ne uwa daya uba daya.

Mahdi Shehu na daya daga cikkn wanda suka watsa Bidiyon.

Saidai a yanzu gwamnan ya fito ya musanta alakarsa da mutumin.

Karanta Wannan  Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayar da labarin irin cin amanar da aka masa a shekarar 2015 da ya nemi sake cin zabe a karo na 2

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *