Friday, July 17
Shadow

Ban gaji Ko sisi daga mahaifina ba>>Inji Dangote

Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, bai gaji ko sisi daga hannun mahaifinsa ba.

Ya bayyana hakane a wata tsohuwar hira da gidan jaridar Bloomberg suka yi dashi a shekarar 2020.

Dangote yace bayan rasuwar mahaifinsa an bashi gadonsa amma sai ya kyautar da kudin, yace kuma yana alfahari da hakan.

Sannan ya kara da cewa ya yiwa kawunsa aiki kadan inda daga baya ya bar Kano zuwa Legas inda ya fara sayar da sumunti

Yace a wancan lokacin ana shigo da siminti ne cikin Najeriya.

Karanta Wannan  Sarkin Kano Khaleefa Muhammad Sanusi II, ya ziyarci Tsohon Shugaban Kasar mulkin soja Nigeria a Birnin London

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *