Thursday, February 26
Shadow

Bayan da Hadiza Gabon tasa aka kamashi, Rahama Sadau ta sa an sako Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda

Rahotanni sun bayyana cewa, Rahama Sadau ta sa an saki Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda bayan da Hadiza Gabon tun a farko tasa aka kamashi.

Yanzu haka dai rahotanni sun ce Zaharaddeen Sani na gida.

Tun farko dai Hadiza Gabon ce tace matan da basu shiga fin ba kada su shiga, inda Zaharaddeen ya mata martani me zafi.

Da alama, Hadiza Bata ji dadin martanin Abokin sana’arta ba inda tasa aka kamashi.

Karanta Wannan  Ku hadani da Yahya Haifan, Naji yana cika bakin a cikin mintuna 5 zai iya kare Malam Lawal Triumph>>Inji Malama Jamila Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *