Saturday, December 13
Shadow

Bayan da Hadiza Gabon tasa aka kamashi, Rahama Sadau ta sa an sako Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda

Rahotanni sun bayyana cewa, Rahama Sadau ta sa an saki Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda bayan da Hadiza Gabon tun a farko tasa aka kamashi.

Yanzu haka dai rahotanni sun ce Zaharaddeen Sani na gida.

Tun farko dai Hadiza Gabon ce tace matan da basu shiga fin ba kada su shiga, inda Zaharaddeen ya mata martani me zafi.

Da alama, Hadiza Bata ji dadin martanin Abokin sana’arta ba inda tasa aka kamashi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanzu wanda ya hana mutane Sallar Juma'a tsawon sati goma sha shine ake cewa zai ceto Arewa>>Sheikh Asadussunnah kan yabon da akewa El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *