Wednesday, April 15
Shadow

Bayan da Hadiza Gabon tasa aka kamashi, Rahama Sadau ta sa an sako Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda

Rahotanni sun bayyana cewa, Rahama Sadau ta sa an saki Zaharaddeen Sani daga wajan ‘yansanda bayan da Hadiza Gabon tun a farko tasa aka kamashi.

Yanzu haka dai rahotanni sun ce Zaharaddeen Sani na gida.

Tun farko dai Hadiza Gabon ce tace matan da basu shiga fin ba kada su shiga, inda Zaharaddeen ya mata martani me zafi.

Da alama, Hadiza Bata ji dadin martanin Abokin sana’arta ba inda tasa aka kamashi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Rahotanni sun ce wasu da ba'a san ko su wanene ba sun Afkawa Sheikh Salihu Zaria biyo bayan maganar da yayi kan cewa ba za'a biya kudin Haraji ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *