Friday, December 5
Shadow

Bidiyo: Dan Najeriya mazaunin kasar Amurka ya koka da cewa ‘yan sandan Najeriya sun tareshi suna neman ya basu cin hanci

Wani dan Najeriya mazaunin kasar Amurka ya koka da yanda ‘yansanda suka tareshi suna neman ya basu kudi.

Saidai yace bai basu hadin kai ba kuma da suka ga dai ba zasu samu abinda suke so ba sun kyaleshi ya tafi.

Karanta Wannan  Jami'an tsaro na gani wasu abubuwan ke faruwa amma sai suce wai ba zasu dauki mataki ba saboda suna jiran Umarni>>Inji Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *