Friday, December 5
Shadow

Bidiyo: Mutumin da ya yi ta fadar kalamai marasa dadi akan Buhari bayan rashinsa, ya fito ya bada hakuri yace bai san an masa Bidiyo ba

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan dattijon ya rika tsinewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.

An ga Bidiyon sa yana cewa Allah ya tsinewa Buhari.

Saidai bayan da bidiyon ya yadu sosai.

An sake ganinsa ya fito yana bayar da hakuri.

Inda kuma yawa shugaba Buhari Addu’ar Allah ya jikansa.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu: Ganduje ya bayyana ainahin dalilin da yasa ya sauka daga shugaban APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *