Friday, December 5
Shadow

Bidiyon wani mahajjacin Najeriya na kiran Shehu a Kasar Saudiyya ya jawo cece-kuce

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Bidiyon wani Mahajjaci a kasar Saudiyya dake cikin mahajjatan Bana yana kiran Shehu ya dauki hankula.

https://twitter.com/_mai_daraja/status/1928928524502487253?t=mGvwrKfhfp7oqNc1-89GmA&s=19

Lamarin yasa mutane na bayyana cewa yayi asarar Naira Miliyan 8 da wani abu da ya biya ya je aikin Hajjin.

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  APC ta goyi bayan Shugaba Tinubu kan saka dokar ta baci a jihar Rivers inda ta gargadi wani Gwamna tace yayi hankali saura shi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *