Friday, February 13
Shadow

Bidiyon wani mahajjacin Najeriya na kiran Shehu a Kasar Saudiyya ya jawo cece-kuce

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Bidiyon wani Mahajjaci a kasar Saudiyya dake cikin mahajjatan Bana yana kiran Shehu ya dauki hankula.

https://twitter.com/_mai_daraja/status/1928928524502487253?t=mGvwrKfhfp7oqNc1-89GmA&s=19

Lamarin yasa mutane na bayyana cewa yayi asarar Naira Miliyan 8 da wani abu da ya biya ya je aikin Hajjin.

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Abin takaici ne yanda aka baiwa 'yan mata 'yan kwallon Najeriya kyautar Naira Miliyan 160, kudin da har soja ya gama aikinsa in za'a hada duka abinda zai samu ba zai kai hakan ba>>Soja ya koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *