
Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, tana da burin auren daya daga cikin masu kudin Najeriya, Aliko Dangote ko Femi Otedola.
Ta bayyana hakane a shafinta na Instagram wanda hakan ya jawo cece-kuce sosai.


Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, tana da burin auren daya daga cikin masu kudin Najeriya, Aliko Dangote ko Femi Otedola.
Ta bayyana hakane a shafinta na Instagram wanda hakan ya jawo cece-kuce sosai.
