Sunday, February 22
Shadow

Duk Labarai

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da Jadawalin makarantun da tshàgyèràn Dhàjì ke shirin shiga a Arewa

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da Jadawalin makarantun da tshàgyèràn Dhàjì ke shirin shiga a Arewa

Duk Labarai
Hukumar 'yansandan Najeriya ta fitar da bayanan gargadi inda take cewa, 'yan Bindiga na ta kwarara zuwa jihar Kogi. Tace hakan na faruwane saboda su gujewa luguden wuta da ake musu a jihohin Naija da Kwara. Hakanan sanarwar wadda kafar Sahara reporters ta ce ta samo ta bayyana cewa, tshageran Dhajin na shirin kai hari kan makarantun Ochaja Boys and Girls Secondary Schools da kuma jami'ar Prince Abubakar Audu University, Anyigba, da bankuna da guraren Ibada da ofisoshin 'yansanda. Sanarwar tace tshageran Dhajin na dauke da muggan makamai masu hadarin gaske.
Kalli Bidiyon tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yana fadin cewa Gwamnatin Tarayya tana Baiwa tshàgyèràn Dhàjì kudi da kayan Abinci, inda yayi zargin cewa Jihar Kaduna Biliyan 1 ta basu

Kalli Bidiyon tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yana fadin cewa Gwamnatin Tarayya tana Baiwa tshàgyèràn Dhàjì kudi da kayan Abinci, inda yayi zargin cewa Jihar Kaduna Biliyan 1 ta basu

Duk Labarai
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya yi zargin cewa hanyar da Gwamnatin yanzu ta dauka itace ta baiwa tsageran Daji kudi da kayan abinci wai dan a rika lallabasu kada su rika kai hare-hare kan al-umma. Yace jihohi da yawa na Arewa na kan wannan tsarin ciki hadda jihar Kaduna. Malam ya kara da cewa a jihar Kaduna Naira Biliyan 1 aka baiwa tsageran dajin. Yace suna da hujjoji akan hakan kuma idan lokaci yayi zasu fitar dasu. Malam ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1992320400940990504?t=XMHE9ZcFNCFV6pbOc6vpfA&s=19
Sàtàr Dàlybàì: Kalli Bidiyon Yanda Tshàgyèràn Dhàjì suke cewa an sa inda suke a zo a kubutar da Dàlybàn idan a isa

Sàtàr Dàlybàì: Kalli Bidiyon Yanda Tshàgyèràn Dhàjì suke cewa an sa inda suke a zo a kubutar da Dàlybàn idan a isa

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta dake nuna wani da aka bayyana a matsayin daya daga cikin 'yan Bindigar da suka sace daliban makaranta. A cikin Bidiyon an jishi yana cewa, ai an san inda suke a zo a kubutar da daliban idan an isa. Lamarin ya dagawa mutane hankula inda da yawa ke cewa lallai akwai matsala idan har dan Bindiga zai iya fitowa yana wannan kalami. https://twitter.com/vdmempire/status/1992317756092367307?t=EXfZKPEV8SB3ovG3HKX9JA&s=19
Kalli Bidiyon: Wannan Bafulatanin Makiyayi ya dauki Hankula bayan da yace sun Làlàtà gonar Fasto data malam Hisabi sai a Lahira

Kalli Bidiyon: Wannan Bafulatanin Makiyayi ya dauki Hankula bayan da yace sun Làlàtà gonar Fasto data malam Hisabi sai a Lahira

Duk Labarai
Wannan wani Bafulatanine da ya bayyana cewa sun lalata gonar Fasto data malam Hisabi sai a Lahira. Bidiyon nasa ya dauki hankula a kafafen sada zumunta wanda hakan ke kara tabbatar da cewa kowane bangare na shan wahala a hannun Fulanin. https://twitter.com/MFaarees_/status/1991771368057368813?t=8VrKpVEzRO58Z5OdF4UPvg&s=19
‘Yan Kudu na koyon Hausa wai dan koda wataran zasu hadu da tshàgyèràn Dhàjì sai su rokesu

‘Yan Kudu na koyon Hausa wai dan koda wataran zasu hadu da tshàgyèràn Dhàjì sai su rokesu

Duk Labarai
Wasu 'yan Kudu sun fara koyon Hausa wai dan ko da watarana sun hadu da tsageran daji sai su rokesu su kyalesu. Sun rika tambayar Google ya fassara musu wasu kalamai musamman na rokon ko na neman afuwa. Matsalar 'yan Bindiga ta yi kamari sosai a Najeriya inda ake garkuwa da mutane dan neman kudin fansa a wasu lokutan ma mutane na rasa rayukansu. https://twitter.com/YKoluwaseun9/status/1992235636330549393?t=cP2mwH8AlSxOfFxhRfddIA&s=19
Kalli Bidiyo: Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da Umarnin yin Azumi a jiharsa dan Rokon Allah ya magance matsalar tsaro

Kalli Bidiyo: Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da Umarnin yin Azumi a jiharsa dan Rokon Allah ya magance matsalar tsaro

Duk Labarai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da Umarni a jiharsa ta Borno cewa mutane su tashi da Azumi dan a roki Allah ya magance matsalar tsaro a jihar. Gwamnan yace za'a tashi da Azuminne ranar Litinin, 24 ga watan Nuwamba inda yace a hada da addu'o'i musamman saboda dawowar Kungiyar Bòkò Hàràm inda take ci gaba da kai hare-hare a jihar https://twitter.com/channelstv/status/1992248596503355762?t=xFdhZnfTKx1zNNBgrO-srA&s=19 Wannan na zuwane Kwanaki kadan bayan da Kungiyar ta Bòkò Hàràm ta Khashye Janar din Soja, Muhammad Uba.
Kalli Bidiyon Dansanda cikin Dariya yana cewa, ‘yan Mata ‘yan Makarantar Jihar Kebbi na cikin Tasku dan kuwa kullun sai An aikata Alfasha dasu, Yanzu haka ma duk sun dauki ciki

Kalli Bidiyon Dansanda cikin Dariya yana cewa, ‘yan Mata ‘yan Makarantar Jihar Kebbi na cikin Tasku dan kuwa kullun sai An aikata Alfasha dasu, Yanzu haka ma duk sun dauki ciki

Duk Labarai
Wani Dansandan Najeriya ya dauki hankula bayan da aka ga Bidiyonsa yana fadar kalaman da basu dace ba akan 'yan mata 'yan makarantar jihar Kebbi da aka yi garkuwa dasu. An gan shi a wajan wani cin Abinci inda yake cewa Allah ya tsareshi kada a aikashi ya kubutar da 'yan matan. Sannan yace kullun ne sai 'yan Bindigar sun aikata alfasha da 'yan matan, yanzu haka ma duk sun dauki ciki. Wannan kalamai nasa dai sun jawo cece-kuce inda da yawa ke Allah wadai da abinda ya fada wasu ma na kiran a koreshi daga aiki. Da yawa sun bayyana cewa, Abin kunya ne irin wadannan kalamai na fitowa daga jami'in tsaro. https://www.tiktok.com/@jecintakelvin0/video/7575571312286993685?_t=ZS-91dOXqaOg4X&_r=1 https://twitter.com/AsakyGRN/status/1991998539740893634?t=b6I3FfCOsWEMIBlfJrQu6Q&a...
Farfesa Sheriff Muhammad Ibrahim ya koka da cewa, Fulani sun tura shanu sun cinye masa gonar shinkafa

Farfesa Sheriff Muhammad Ibrahim ya koka da cewa, Fulani sun tura shanu sun cinye masa gonar shinkafa

Duk Labarai
Farfesa Sheriff Muhammad Ibrahim ya bayyana cewa Fulani makiyaya sun shiga gonar shinkafarsa sun cinye masa ita. Ya bayyana hakane a shafinsa na Facebook inda da yawa suka jajanta masa. Ga sakonsa kamar haka: Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun Dukkan mai bibiyata ya san irin kokarin da nake yi wajen aikin noma, mun yi duk abunda ya dace kuma gona ta yi kyau sosai, duk da cewa dagangan Gomnati ke karya manoma, hakan bai hana mu dage aikin aikin mu ba. Sai kuma yau na wayi gari da mummunan labarin cewa makiyaya sun cinye mun gona. Bara ma haka suka yi, suka jawo mun hasara mai yawa, na yi magana suka ce bana son zaman lafiya, ga shi ba na sun saka shanun su sun cinye mun gona ta cikin dare da garken shanu kusan 500. Lallai ina cikin ma su kwadaitar da mutane su yi noma, amm...
Wallahi ba da wasa nake ba, Soyayyar Matar tsohon shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari ta kamani, kuma wallahi in tace bata sona ban san yanda zan yi ba>>Inji Matashi dan Tiktok

Wallahi ba da wasa nake ba, Soyayyar Matar tsohon shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari ta kamani, kuma wallahi in tace bata sona ban san yanda zan yi ba>>Inji Matashi dan Tiktok

Duk Labarai
Wannan matashin dan Tiktok ya bayyana cewa, Soyayyar Matar Tsohon shugaban kasa, Hajiya A'isha Buhari ta kamashi. Ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok inda yace kuma a shirye yane ya fuskanci kowane irin kalubale akan wannan buri nasa. Matashin yace ko da za'a azabtar dashi bai damu ba. Yace zai kasance tare sa A'isha Buhari da jiya mata jin dadin Rayuwa har karshen rayuwarsa. https://www.tiktok.com/@umarpitykhalid0/video/7575501573149723911?_t=ZS-91cDYptOa4v&_r=1
Kalli Bidiyon: Ministan Tsaro Bello Matawalle ya tabbatar da kama Sojojin da ake zargi da kaucewa suka baiwa tshàgyèràn daji dama suka Dàwùkì daliban jihar Kebbi

Kalli Bidiyon: Ministan Tsaro Bello Matawalle ya tabbatar da kama Sojojin da ake zargi da kaucewa suka baiwa tshàgyèràn daji dama suka Dàwùkì daliban jihar Kebbi

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya tabbatar da kama sojojin da aka kai su bayar da tsaro a makarantar 'yan Mata dake jihar Kebbi amma suka tafi shagalinsu aka je aka dauke 'yanmatan. Ministan yace an kama sojojin ana kan Bincike kuma idan aka tabbatar da abinda ake zarginsu za'a musu hukunci daidai da abinda doka ta tanada. https://www.tiktok.com/@abdoulsheh/video/7575202184497761543?_t=ZS-91c93bjJ0bp&_r=1