Monday, February 23
Shadow

Duk Labarai

An sake dawukye Dalibai a jihar Naija, Gwamnatin jihar Naija ta tabbatar da hakan saidai tace laifin hukumomin makarantar ne dan Gwamnati ta samu Rahoton hakan zai iya faruwa tace a kulle makarantu

An sake dawukye Dalibai a jihar Naija, Gwamnatin jihar Naija ta tabbatar da hakan saidai tace laifin hukumomin makarantar ne dan Gwamnati ta samu Rahoton hakan zai iya faruwa tace a kulle makarantu

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Naija na cewa, an sake yin garkuwa da dalibai na makatanta. An sace daliban makarantar St. Mary’s School ce dake Papiri a karamar hukumar Agwara dake jihar ta Naija. Daily Trust tace lamarin ya farune da misalin karfe 2 zuwa 3 na dare. Zuwa yanzu dai ba'a san yawan daliban da aka sace ba. Me magana da yawun gwamnatin jihar Naija, Abubakar Usman ya tabbatar da wannan labari inda yace ana kokarin kubutar da daliban. Saidai ya dora laifin faruwar hakan akan hukumomin makarantar inda yace Gwamnati ta samu rahoton cewa, hakan zai iya faruwa. Kuma ta bayar da sanarwa cewa, a kulle duka makarantu a yankin saidai wannan makaranta taki jin wannan shawara inda suka ci gaba da karatu.
An dakatar da bayar da làsìsìn Màkàmì irin su Bhìndìghà ga ‘yan Najeriya dan su yi amfani da ita wajan kare kansu>>Inji Hukumar ‘yansandan Najeriya

An dakatar da bayar da làsìsìn Màkàmì irin su Bhìndìghà ga ‘yan Najeriya dan su yi amfani da ita wajan kare kansu>>Inji Hukumar ‘yansandan Najeriya

Duk Labarai
Hukumar 'yansandan Najeriya ta tabbatar da cewa, dokar hana bayar da lasisin Mallakar Bindiga a Najeriya dan kariyar kai har yanzu tana aiki. Me magana da yawun hukumar, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana haka a wani martani da yayi game da ikirarin da wani yayi cewa ya mallaki Bindigar AK47. Benjamin yace a doka ko da ana bada lasisi, Bindigar AK47 bata cikin wadda aka amince farar hula su rike. Yace amma a yanzu har yanzu ba'a dage dokar data hana bayar da lasisin Mallakar Bindiga dan kariyar kai ba. Lamarin dai ya jawo cece-kuce sosai inda mutane suka rika tambayar to su tsageran daji ina suka samo nasu Bindigun?
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un:Kalli Hotuna Masu tayar da hankali, Sun saki Hotunan Gawar Janar Muhammad Uba da kuma Screenshot na chatin din da yayi da sojoji yana gaya musu inda yake su zo su ceceshi

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un:Kalli Hotuna Masu tayar da hankali, Sun saki Hotunan Gawar Janar Muhammad Uba da kuma Screenshot na chatin din da yayi da sojoji yana gaya musu inda yake su zo su ceceshi

Duk Labarai
Kungiyar da ta kaiwa tawagar Brigadier General Muhammad Uba harin kwantan bauna, ta kamashi kuma ta kashe, watau ÌŚWÀP ta saki hoton gawarsa. Hakanan ta saki Hoton Screenshot na WhatsApp Chat da yayi da sojoji inda yake gaya musu inda yake dan su zo su ceceshi, an ga inda yake cewa, Su yi Sauri Chajin wayarsa ya kusa daukewa. Lamarin akwai sosa Zuciya sosai. Wani abin karin bacin rai shine yanda aka ga suna ta dariya suna mai shagube. A hoton an ga Jini yana kwarara daga kunnensa sannan a kafarsa akwai harbin Bindiga.
Kalli Bidiyon wasu ‘yan mata a cikin motocin Alfarma, Sojoji da yawa na musu rakiya hadda jirgin sama saboda a basu tsaro, Ana cewa ‘ya’yan karamin Ministan tsaro ne, Bello Matawalle

Kalli Bidiyon wasu ‘yan mata a cikin motocin Alfarma, Sojoji da yawa na musu rakiya hadda jirgin sama saboda a basu tsaro, Ana cewa ‘ya’yan karamin Ministan tsaro ne, Bello Matawalle

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon wasu 'yan mata a cikin motocin Alfarma, Sojoji da yawa na musu rakiya hadda jirgin sama ya dauki hankula sosai. Da yawa sun bayyana cewa, wannan abu ya nuna shuwagabannin Najeriya kansu da iyalansu kadai suka dau dasu basu damu da tsaron Talakawa ba. Rahotanni daban-daban wadanda basu tabbata ba na cewa 'ya'yan karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ne. 'Yan matan dai sun rika Fariya suna nuna irin rayuwar kece raini da suke ciki. https://twitter.com/harrisonJNIOR...
Kalli Bidiyon yanda Tshagyeran Dhaji suka yi Gharkuwwa da wannan Mutumin yana tsaye a kofar gidansa

Kalli Bidiyon yanda Tshagyeran Dhaji suka yi Gharkuwwa da wannan Mutumin yana tsaye a kofar gidansa

Duk Labarai
Wannan wani Mutum ne da ya bayyana cewa, yana tsaye a kofar gidansa, 'yan Bindiga suka fito daga daji suka yi garkuwa dashi. A Bidiyon da ya wallafa, an ga yanda ya bude Gate ya fito daga gidan nasa sai ga masu Garkuwa da mutanen sun fito daga daji da gudu. Ya da koma cikin gida ya rufe amma yace sun yi garkuwa dashi. Mutumin yace lamarin ya farune shekara data gabata. https://twitter.com/anansiweave/status/1991134237072773617?t=n41HKJGldZH89J3f74QuGQ&s=19
Kalli Bidiyon Gwanin Ban Tausai: Yanda Saurayi ya kwace duk wani abu da ya taba saiwa Budurwarsa bayan da suka rabu hadda waya

Kalli Bidiyon Gwanin Ban Tausai: Yanda Saurayi ya kwace duk wani abu da ya taba saiwa Budurwarsa bayan da suka rabu hadda waya

Duk Labarai
Wannan Bidiyon ya nuna yanda wani Saurayi ya kwashi abokansa suka je gidan Budurwarsa ya kwashe duk wani abu da ya taba sai mata. Hadda Katifa da wayar hannu da takalma da ya sai mata duka ya kwashe, da yawa sun tausaya mata. Kalli Bidiyon a kasa: https://twitter.com/Teeniiola/status/1991570636481917383?t=jw67sFX3SuP6GYypkf1PIQ&s=19
Da Duminsa: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ce Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya koma jihar Kebbi da zama har sai an kubutar da dalibai ‘yan mata

Da Duminsa: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ce Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya koma jihar Kebbi da zama har sai an kubutar da dalibai ‘yan mata

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle umarnin komawa jihar Kebbi da zama har sai an kubutar da dalibai mata da aka yi Gharkùwà dasu. Ana taammanin nan da ranar Juma'a ne Bello Matawalle zai koma jihar Kebbin da zama dan ya jagoranci kubutar da 'yan matan. Yara mata 25 ne dai aka sace daga makarantunsu inda kuma aka Khashye daya daga cikin malamansu Lamarin ya jawo Allah wadai da kiraye-kirayen a dauki mataki.
Shirmenshi ne kawai, Majalisar mu Bata amincewa Trump ya kawo Khari Najeriya ba>>Inji ‘Yar Majalisar Kasar Amurka, Sara Jacobs

Shirmenshi ne kawai, Majalisar mu Bata amincewa Trump ya kawo Khari Najeriya ba>>Inji ‘Yar Majalisar Kasar Amurka, Sara Jacobs

Duk Labarai
'Yar majalisar kasar Amurka, Sara Jacobs ta bayyana cewa babatun da shugaban kasar, Donald Trump ke yi na cewa, zai kawo Hari Najeriya shirme ne kawai. Tace dalili kuwa sai majalisa ta amince kuma majalisar bata amince maza ba. Tace sannan wannan magana ta rashin dacewa da Trump yayi maimakon ta taimaka, sai ma kara dagula lamura ta yi tsakanin Kiristoci da Musulmai a Najeriya Tace kuma kawo Hari a Najeriya ba tare da amincewar gwamnatin Najeriyar ba abune wanda zai sabawa dokar kasa da kasa. Tace kuma kawo Hari zai shafi fararen hula da yawa. Tace dan haka abinda yafi shine a bi hanyar Diplomasiyya dan warware wannan matsala.
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda wasu dakw magana da Hausa ke Gassa naman Mhutaney suna ciy

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda wasu dakw magana da Hausa ke Gassa naman Mhutaney suna ciy

Duk Labarai
Wani Bidiyo da ya bayyana a kafafen sada zumunta ya tayar da hankula sosai Bidiyon dai an bayyana cewa, wai 'yan Bìndìgà ne inda aka gansu suna magana da yaren Hausa, da alama kamar daga Zamfara ko Sokoto ne sannan akwai yanatin cewa akwai fulani a cikinsu. An ga yanda suke Gassa naman wani mutum suna Yhanka suna ci. Lamarin ya dauki hankula sosai inda akai ta Allah wadai da lamarin. Danna nan dan kallon Bidiyon