Thursday, December 18
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Duk Labarai
Abubakar Malami, wanda ya yi Ministan Shari'a a mulkin Buhari, ya baiyana dacewar tasa ne a wata sanarwa da ya sanyawa hannu ya kuma wallafa a shafinsa na facebook. Ya ce gwamnatin APC ta gaza wajen magance matsalolin talauci da tsaro a karkashin gwamnatin Tinubu, inda ya ce gwamnatin ta fi maida hankali kan harkokin siyasa maimakon magance matsalolin ƙasa.
Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, biyo bayan shigar hadakar jam'iyyun Adawa jam'iyyar ADC, shuwagabannin jam'iyyar duk sun ajiye mukamansu. Lamarin ya farune a Shehu Musa Yar’Adua Centre dake Abuja. Shugaban jam'iyyar Ralph Nwosu, ya tabbatar da hakan inda yace sun sauka ne dan yiwa shugabancin jam'iyyar garambawul. Bayan saukarsu, an bayyana David Mark a matsayin sabon shugaban jam'iyyar sannan Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam'iyyar na riko.
Da Duminsa: Duk da yunkurin hana su taron da ake zargin APC da yi, Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta na gudanar da taron a Abuja

Da Duminsa: Duk da yunkurin hana su taron da ake zargin APC da yi, Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta na gudanar da taron a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC ta na gudanar da taronta a Abuja duk da yunkurin hanata taron da ake zargin jam'iyyar APC da yi. Manyan wanda suka halarci taron sun hada da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai, Peter Obi, Abubakar Malami, da sauransu. Ana gudanar da taronne a Shehu Musa YArÁdua Centre, dakw Abuja. Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da David Mark, Rauf Aregbesola, Jibrilla Bindow, Rotimi Amaechi da sauransu.
Duk da rage farashin Man fetur din da matatar man fetur din Dangote ta yi, Gidajen Man fetur sun ki rage farashin man nasu, ji dalilinsu

Duk da rage farashin Man fetur din da matatar man fetur din Dangote ta yi, Gidajen Man fetur sun ki rage farashin man nasu, ji dalilinsu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yan kasuwa masu gidajen man fetur sun ki rage farashin man fetur dinsu duk da rage farashin man fetur din da matatar man fetur ta Dangote ta yi wadda da yawansu daga can suke saro man. Sun bayyana cewa, zasu iya tafka Asara idan suka rage farashin man fetur din nasu. Sun ce ba zai yiyu su sayar da man fetur din da suke dashi ba a sabon farashin har sai wanda suka saya da tsada ya kare. A ranar Litinin ne matatar Man fetur ta Dangote ta bakin kakakinta, Anthony Chiejina ta san...
Na gano sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta Man Fetur>>Shugaba Tinubu

Na gano sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta Man Fetur>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sanar da cewa Tattara bayanan al'umma, itace sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta man fetur. Shugaban ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar a Abuja kan fasahar tattara bayanai. Shugaba Tinubu ya baiwa dukkan ma'aikatun tarayya umarnin tattara bayanai da adanasu da kuma kiyayesu kamar yanda dokokin tattara bayanai na Duniya suka tanadar. Yace za'a yi amfani da bayanan a cikin gida Najeriya dama kasashen waje wajan samun ci gaba...
Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta sanar da sabon gurin taro bayan da Otal da suka yi shirin yin taron a cikinsa yace taron bazai yiyu ba

Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta sanar da sabon gurin taro bayan da Otal da suka yi shirin yin taron a cikinsa yace taron bazai yiyu ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni dake fitowa daga Abuja na cewa, jam'iyyar su Atiku, ADC ta sanar da sabon gurin da zata gudanar da taronta. ADC tace a yanzu sabon gurin taron nata shine Musa 'Yaradua Centre Abuja da misalin karfe 2 na ranar Yau, Laraba. Sanarwar ta fito ne daga mataimakin babban sakataren kungiyar, Nkem Ukandu inda ya kara da cewa kowa shine zai dauki nauyin kansa zuwa wajan taron. Hakan na zuwane bayan da otal din Wells Carlton Hotel ya soke taron na jam'iyyar.