Tuesday, May 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Wata ‘yar Najeriya dake UAE tace ba zata dawo Gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru

Wannan wata ‘yar Najeriya ce dake kasar UAE inda tace ba zata dawo gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru.

Ta bayyana hakane yayin da makaman kasar Iran ke ci gaba da zuba a kasar ta UAE.

Karanta Wannan  Da Mu Da Kwankwaso Duk Tinubu Muka Yi Wa Aiki A Zaben 2023, Kuma Idan Har Kwankwason Da Na Sani Ne Zai Sake Sabunta Wannan Kwangilar A 2027, Inji Dan Bilki Kwamanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *