Monday, March 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Wata ‘yar Najeriya dake UAE tace ba zata dawo Gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru

Wannan wata ‘yar Najeriya ce dake kasar UAE inda tace ba zata dawo gida Najeriya ba duk abinda zai faru da ita saidai ya faru.

Ta bayyana hakane yayin da makaman kasar Iran ke ci gaba da zuba a kasar ta UAE.

Karanta Wannan  Lauyoyin Nnamdi Kanu sun bayyana cewa, basu yadda da Sakamakon gwajin Lafiyar da aka masa ba inda suka ce ko jininsa ba'a dauka ba ta yaya za'a ce yana da lafiyar da zai iya ci gaba da tsayawa a gaban kotu?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *