Monday, March 30
Shadow

Duk Labarai

Na yi iya lissafin da zan yi na gano cewa, Tinubu ba zai ci zaben 2027 ba, na kudu zai zo>>Inji El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa yayi iya lissafinsa bai ga ta yanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sake con zabe ba a 2027. Ya bayyana hakane hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace Tinubu na 3 zaizo a zaben. Yace amma akwai yiyuwar za'a yi saben zagaye na biyu dan da wuya a samu wanda yayi nasara a zagayen farko.
A karo na biyu, Yaron dan Damisa ya dake fitar da Bidiyon inda yace yaga ana yada Bidiyonsa wai yana bàràzànà kan wanda ke murna da rashin me gidansu to tabbas hakane ya gargadi masu murnar su shiga taitayinsu

A karo na biyu, Yaron dan Damisa ya dake fitar da Bidiyon inda yace yaga ana yada Bidiyonsa wai yana bàràzànà kan wanda ke murna da rashin me gidansu to tabbas hakane ya gargadi masu murnar su shiga taitayinsu

Duk Labarai
Yaron dan Damisa, dan daba na Kaduna daya addabi mutane ya sake fitar da Bidiyo a karo na biyu inda yake cewa ya ga ana ta buga labarinsa. Ya nanata gargadinsa inda yace zasu yi maganin masu murna da mutuwar me gidansu. https://www.tiktok.com/@abdulrahamanaliyukafita/video/7544690317098847493?_t=ZS-8zLaaQjtnl3&_r=1
APC ta lashe zaɓen ƙananan hukumomi 20 cikin 23 na Rivers

APC ta lashe zaɓen ƙananan hukumomi 20 cikin 23 na Rivers

Duk Labarai
Jam'iyyar APC ta lashe ƙananan hukumomi 20 cikin 23 a zaɓen ƙananan hukumomi jihar Rivers da aka gudanar a jiya Asabar. A ɗaya ɓangaren kuma, jam'iyyar PDP mai mulki a jihar, ta samu nasarar lashe ƙananan hukumomi uku, kamar yadda hukumar zaɓen jihar ta sanar. Dakataccen gwamnan jihar, Siminalayi Fubara ya sha kaye a ƙaramar hukumarsa ta Opobo-Nkoro, inda ɗan takarar jam'iyyar APC ya lashe zaɓen. Shugaban hukumar zaɓen, Dr Michael Odey ne ya sanar da sakamakon zaɓen a hedkwatar hukumar da ke titin Aba a Fatakwal kamar yadda jaridar Punch mai zaman kanta ta ruwaito. A bara dai an yi wani zaɓen, inda Fubara ya tsayar da na hannun damarsa a jam'iyyar APP, inda suka doke ƴan takarar Wike a zaɓen, amma mutanen tsohon gwamnan suka je kotu, inda aka yi ta tafka shari'a har k...
Kalli Bidiyo: Abinda ‘Yan Darika suke yi, yafi wanda Marigayi Dan Damusa Yake yi na aika mutane lahira ba gaira ba dalili>Inji Dr. Hussain

Kalli Bidiyo: Abinda ‘Yan Darika suke yi, yafi wanda Marigayi Dan Damusa Yake yi na aika mutane lahira ba gaira ba dalili>Inji Dr. Hussain

Duk Labarai
Malami me wa'azi a Tiktok, Dr. Hussain ya bayyana cewa, abinda wasu 'yan darija suke yi na "Shirka" yafi abinda dan daba, Habu Dan Damisa da aka kashe a Kaduna na kisan mutane ba gaira babu dalili. Malamin ace karkari dai ace habu yayi shaye-shaye ko kisa da sauransu, yace to hakan bai kai shirka ba a wajan Allah. Sannan malamin yace Dabbaci da jahilci ne murna da mutuwar Dan Damisa, Addu'a ya kamata a yi masa. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7544116373421690168?_t=ZS-8zKrppT3L0a&_r=1
Kalli Bidiyo: Na shirya zuwa Saudiyya dan in Tsynewa Azzalumai, Inji tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai bayan watsa taronsu na ADC a Kaduna

Kalli Bidiyo: Na shirya zuwa Saudiyya dan in Tsynewa Azzalumai, Inji tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai bayan watsa taronsu na ADC a Kaduna

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, ya shirya zuwa Kasa me tsarki dan tsinewa Azzalumai. Ya bayyana hakane a Bidiyon jawabinsa biyo bayan harin da 'yan daba suka kai suka tarwatsa taronsu na jam'iyyar ADC ranar Asabar. El-Rufai ya bayyana cewa, ya tsinewa wadanda suka aikata wannan abu. https://www.tiktok.com/@mohammed.adamu69/video/7544467195057786130?_t=ZS-8zKqoveRqTZ&_r=1