Wednesday, March 4
Shadow

Duk Labarai

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Mahaifin dan Bello ya rigamu gidan Gaskiya

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Mahaifin dan Bello ya rigamu gidan Gaskiya

Duk Labarai
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Allah Ya Yiwa Mahaifin Bello Galadanci (Ɗan Bello) Malam Habib Rãșuwa yanzun nan. Allah ya gafarta masa.
Kalli Bidiyon: Peter Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba sai idan ya yadda ya fara zama mataimakin shugaban kasa>>inji Fasto Ayodele

Kalli Bidiyon: Peter Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba sai idan ya yadda ya fara zama mataimakin shugaban kasa>>inji Fasto Ayodele

Duk Labarai
Fasto Ayodele ya bayyana cewa, Peter Obi idan ba hakuri yayi ya zama mataimakin shugaban kasa ba, ba zai taba zama shugaban kasa ba. Hakanan yace shima Nuhu Ribadu sai ya koma Adamawa ya zama Gwamna kamin ya samu nasarar zama shugaban kasa, Saidai yace mutanen Adamawa basa son Nuhu Ribadu dan haka ba zai iya nasarar zama Gwamna ba. https://twitter.com/OneJoblessBoy/status/1953228051803771334?t=3i79lIQ384uaiDguu3btjg&s=19 Peter Obi dai shine yayi takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023 a jam'iyyar Labour party inda ya zo na 3. Hakanan Nuhu Ribadu ana rade-radin shine zai yi takara a APC idan Tinubu ya kammala wa'adinsa na shekaru 8.
Fitsari a tsaye Halal ne, Kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi, Kuma ka karyata ka Mùtù ka shiga jahannama>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Fitsari a tsaye Halal ne, Kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi, Kuma ka karyata ka Mùtù ka shiga jahannama>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Malam Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa, Fitsari a tsaye halal ne. Malam ya kara da cewa an ruwaito a Hadisi kuma sun yadda. Yace mutum ya karyata ya mutu ya shiga wuta. https://www.tiktok.com/@wazirinfaira/video/7534807105774112006?_t=ZS-8ygUd5VEYvR&_r=1 Saidai da yawa 'yan darika basu yadda da wannan magana ba.
Kalli Bidiyo: Shekara daya kenan da wani dan fim Ali Nuhu ya fito ya tafka Babbar Shirka yana cewa, Wai Annabi(SAW) ya Ceceshi>>Inji Baffa Hotoro

Kalli Bidiyo: Shekara daya kenan da wani dan fim Ali Nuhu ya fito ya tafka Babbar Shirka yana cewa, Wai Annabi(SAW) ya Ceceshi>>Inji Baffa Hotoro

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Baffa Hotoro ya bayyana cewa, Shekara daya kenan da Ali Nuhu ya fito yana waka yana baiwa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) matsayin Allah. Yace hakan shirka ne. Malamin ya bayyana hakane yayin da yake wa'azi. https://www.tiktok.com/@jrbunza/video/7535782654730341638?_t=ZS-8ygRbS946Tp&_r=1
Iyayen dalibai na neman a soke jarabawar WAEC saboda yanda aka fadi da yawa

Iyayen dalibai na neman a soke jarabawar WAEC saboda yanda aka fadi da yawa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, iyaye na neman a soke jarabawar WAEC ta bana saboda yanda aka fadi jarabawar da yawa. Ba iyayen kadai ba hadda kungiyar dalibai ta kasa, NANs ta bayyana rashin jin dadi kan sakamakon jarabawar na bana. Sun bayyana musamman damuwa ga jarabawar Turanci wadda aka rubutata a lokuta marasa dadi. Jarabawar ta bana dai an ga yanda aka rika rubuta wasu jarabawowin a cikin duhu. Shin ko WAEC zata yadda da wannan kira? Saidai a jira a gani.
YANZU-YANZU: Kotu ta bada belin Ghali Isma’il Abdullahi (Sultan) da jami’an tsaro na farin kaya DSS suka kama a ƴan kwanakin baya bisa zargin cewa Tinubu bãșhi da lafiya

YANZU-YANZU: Kotu ta bada belin Ghali Isma’il Abdullahi (Sultan) da jami’an tsaro na farin kaya DSS suka kama a ƴan kwanakin baya bisa zargin cewa Tinubu bãșhi da lafiya

Duk Labarai
Kotu ta bada belin Ghali Isma’il Abdullahi (Sultan) da jami’an tsaro na farin kaya DSS suka kama a ƴan kwanakin baya bisa zargin cewa Tinubu bãșhi da lafiya. tun farko dai an kama Sultan ne saboda wani Bidiyo da ake zarginsa da wallafawa a shafinsa na Tiktok. Zargin da ake masa akwai na tunzura mutane akan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
DA ƊUMI-ƊUMI: Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

DA ƊUMI-ƊUMI: Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun ‘Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan

Duk Labarai
Alhaji Atiku Abubakar Ya Dauki Nauyin Karatun 'Yan Matan Arewa Da Suka Yi Bajinta A Gasar Turanci Ta Duniya Da Aka Gudanar A Birnin Landan Atiku zai dauki nauyin karatunsu har zuwa jami'a a duk inda suka ga daman yin karatun karkashin gidauniyarsa na Atiku Abubakar Foundation Wane fata zaku yi masa?
‘Ba za mu ɗamunci ɗabi’ar da za ta taɓa ƙimar gwamnatinmu ba’

‘Ba za mu ɗamunci ɗabi’ar da za ta taɓa ƙimar gwamnatinmu ba’

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu riƙe da madafun iko a gwamnatinsa. A lokacin taron majalisar zartarwar jihar, Abba gida-gida ya buƙaci mambobin majalisar zartarwarsa su yi aiki bisa ƙwarewa da mutunta aikinsu. Gargaɗin na zuwa ne bayan ritayar kwamishinan sufuri na jihar, Ibrahim Namadi kan zarginsa da hannu a belin Danwawu, mutumin da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a jihar. “Bari na gaya muku gaskiya, ba za mu lamunci duk wata ɗabi'ar da za ta taɓa ƙimar gwamnatinmu ba, don haka dole kowane mai riƙe da muƙami ya lura da kyau kan abubuwan da zai yi,'' in ji shi. Gwamnan ya ce masu riƙe da muƙamai a gwamnatinsa ba ofishinsu kawai sukee wakilita ba, suna wakiltar duka gwamnatin ne. ''Mun zo gwamnati ne da nufin tsaftace tarbiyya da inganta rayuwar al...