Tuesday, December 16
Shadow

Duk Labarai

WATA SABUWA: Idan Ba Kashim Shettima Babu Ƙuri’un Arewa Maso Gabas Ga APC A 2027, Martanin Gwamna Zulum Ga Ganduje

WATA SABUWA: Idan Ba Kashim Shettima Babu Ƙuri’un Arewa Maso Gabas Ga APC A 2027, Martanin Gwamna Zulum Ga Ganduje

Duk Labarai
Idan Ba Kashim Shettima Babu Ƙuri'un Arewa Maso Gabas Ga APC A 2027, Martanin Gwamna Zulum Ga Ganduje. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Ma’anar wannan jawabi: Wannan kalami na nuni da cewa Shettima (Mataimakin Shugaban Kasa) na da matuƙar muhimmanci ga nasarar jam’iyyar APC a yankin Arewa maso Gabas. Gwamna Zulum yana jan kunne cewa idan aka watsar da Shettima ko aka cire shi daga tikitin takara a 2027, yankin ba zai marawa jam’iyyar baya ba. Dalilan wannan jawabi: Goyon ...
Bidiyo: Saboda Murna, Ji nayi kawai hawaye ya zubomin>>Inji Sheikh Zakzaky

Bidiyo: Saboda Murna, Ji nayi kawai hawaye ya zubomin>>Inji Sheikh Zakzaky

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban Malamin Shi'a, Sheikh Zakzaky ya bayyana cewa, saboda murna ji yayi kawai hawaye ya zubo masa. Zakzaky ya bayyana hakane a cikin wani Bidiyo da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda yake bayyana murna da martanin da Kasar Iran ta mayarwa da kasar Israyla. Yaki ya barke tsakanin kasar Israyla da Iran ne bayan da Israylan ta afkawa Iran da zummar cewa tana son hanata mallakar makamin kare dangi. https://www.tiktok.com/@abubakarj.labbaika/video/7...
‘Yan kasuwar man fetur sun kara kudin man a gidajen sayar da man fetur na Najeriya

‘Yan kasuwar man fetur sun kara kudin man a gidajen sayar da man fetur na Najeriya

Duk Labarai
A yayin da rikicin kasar Israyla da Falasdiynawa yasa farashin danyen man fetur a kasuwannin Duniya ya tashi zuwa dala $74 kan kowace ganga. 'Yan kasuwar man fetur a Najeriya sun kara farashin man fetur din nasu a gidajen mai daban-daban. Misali gidan man Aiteo ya kara farashin man fetur dinsa zuwa Naira 840 kan kowace lita daga Naira 835 da ake sayar da ita a baya. Hakanan gidan man Pinnacle sun kara farashin man fetur dinsu zuwa 845 akan kowace lita maimakon Naira 829 da suke sayarwa a baya. Dangote kuwa ya kara farashin man nasa ne zuwa Naira 840 kan kowacw lita maimakon 830 da yake sayarwa a baya. Ana tsammanin farashin man fetur din zai ci gaba da tashi a kasuwannin Duniya saboda rashin tabbas a kasuwar.
Cewa a zabi Tinubu hade yake da cewa a zabi Kashim Shettima ko da ba’a fada ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Cewa a zabi Tinubu hade yake da cewa a zabi Kashim Shettima ko da ba’a fada ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Duk Labarai
Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa, cewa a zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ko da ba'a hada da kiran sunan Kashim Shettima ba, duk yana nufin a zabesu tarene. Ya bayyana hakane a kafar sada zumuntarsa. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1934257978921595227?t=sCUEuASbtHq8L7JXkAMmrw&s=19 Hakan na zuwane yayin da rikici ya taso a cikin jam'iyyar inda ake zargin shugaba Tinubu ba zai ci gaba da tafiya da Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa ba a zaben shekarar 2027. A jiya dai a wajan taron nuna goyon bayan Tinubu na masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC daga Arewa maso gabas, an baiwa hammata iska bayan cewa a zabi Tinubu ba tare da kiran sunan Kashim Shettima ba.
Wanda suka kai hari jihar Benue zasu dandana kudarsu>>Inji Sojojin Najeriya

Wanda suka kai hari jihar Benue zasu dandana kudarsu>>Inji Sojojin Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Hukumar sojojin Najeriya tace zata bi sahun wadanda suka kai hari a jihar Benue suka kashe mutane akalla 100. Rundunar sojin Najeriya me suna Operation WHIRL STROKE (OPWS) karkashin jagorancin Major General Moses Gara ta kai ziyara jihar ta Benue ranar Asabar, June 14, 2025. Kakakin rundunar, Lieutenant Ahmad Zubairu Zubairu ya bayyana cewa sun kai ziyarar ne a kokarin mayar da martani da suke ga harin da ya faru. A yayin ganawa da jama'ar ga...
Na yi danasanin Goyon bayan Tinubu>>Inji Dan fim din Yarbawa, Ganiu Nafiu

Na yi danasanin Goyon bayan Tinubu>>Inji Dan fim din Yarbawa, Ganiu Nafiu

Duk Labarai
Shahararren dan fim din Yarbawa, Ganiu Nafiu ya bayyana cewa, yayi danasanin goyon bayan shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2023. Dan fim din wanda aka fi sani da sunan Alapini ya bayyana cewa sun shafe watanni 2 suna yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yakin neman zabe amma tun da ya zama shugaban kasar bai kara kallonsu ba. Yace shi da 'yan fim din da yawa suna dana sanin goyon bayan da suka baiwa shugaban kasar.
Yaudararku ake, Babu wata jam’iyyar adawa a Najeriya, Duk APC sukewa Aiki>>Inji Sowore

Yaudararku ake, Babu wata jam’iyyar adawa a Najeriya, Duk APC sukewa Aiki>>Inji Sowore

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Mawallafin jaridar Sahara reporters, Omoyele Sowore ya bayyana cewa, banda jam'iyyarsa ta AAC duk sauran jam'iyyun APC ce take juyasu. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV ranar Lahadi. Sowore yace mafi yawancin sauran jam'iyyun an kirkiresune kawai dan a yaudari 'yan Najeriya. Yace Jam'iyyar AAC wadda ya kirkiro a shekarar 2018 ce kawai jam'iyyar adawa ta gaskiya. Sowore yace mafi yawanci APC na baiwa wadannan saur...
Bidiyo: Abin Dariyane Waisu ‘yan Izala da Salaf suna tunanin da an je Lahira za’a ce su shige Aljannah su kuma ‘yan Shi’a da ‘yan darika su shiga wuta>>Inji Fatima ‘yar Shi’a

Bidiyo: Abin Dariyane Waisu ‘yan Izala da Salaf suna tunanin da an je Lahira za’a ce su shige Aljannah su kuma ‘yan Shi’a da ‘yan darika su shiga wuta>>Inji Fatima ‘yar Shi’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Shahararriyar 'yar Shi'a me yin Tiktok Fatima Saeed ta mayarwa 'yan Iazala da 'yan Salaf masu kallon 'yan Shi'a da 'yan darika a matsayin 'yan wuta martani. Ta bayyana cewa abin dariyane wai suna tunanin idan aka je Lahira cewa za'a yi su shiga Aljannah amma 'yan Shi'a da 'yan darika su shiga wuta. Tace tana Alfahari da Shi'a kuma tasan duk imanin da aka dasashi tare da son iyalib manzon Allah ba zai tabe ba. https://www.tiktok.com/@auntyshanmix80/video/75...
Kotun daukaka kara ta dakatar da shirin kwacewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele kadarorinsa inda tace kudin da yake dasu zasu iya sayen kadarorin

Kotun daukaka kara ta dakatar da shirin kwacewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele kadarorinsa inda tace kudin da yake dasu zasu iya sayen kadarorin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Kotun daukaka kara ta dakatar da hukuncin kotun baya na kwace wasu kadarorij tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele. A ranar April 9, 2025 ne kotun ta yanke wanan hukunci inda tace kadarorin da aka kwace a baya na Emefiele wadanda suka hada da gidaje da filaye a Legas da jihar Delta kudaden da yake dasu ta hanyar halal zai iya siyen fiye da wadannan kadarorin. A ranar November 1, 2024 ne Babbar kotu a Legas ta kwace kadarorin na Emefiele ...
Yayin da direbobin tanka ke barazanar daina dakon man fetur din matatar Dangote, Dangoten yace zai fara jigilar raba man fetur din nashi a fadin kasarnan da motocinsa

Yayin da direbobin tanka ke barazanar daina dakon man fetur din matatar Dangote, Dangoten yace zai fara jigilar raba man fetur din nashi a fadin kasarnan da motocinsa

Duk Labarai
Matatar man fetur ta Dangote ta bayyana aniyar fara jigilar man fetur da Gas a fadin Najeriya nan da watan Augusta. Hakan na zuwane yayin da kungiyar direbobin tanka ke barazanar daina jigilar man fetur a fadin Najeriya saboda a cewarsu ba zasu iya biyan sabon harajin da gwamnatin jihar Legas ta kakaba musu na biyan Naira 12500 akan kowacw tanka ba. Daina jigilar man fetur din direbobin tankar na Najeriya ka iya jefa kasarnan cikin mawuyacin hali na karancin man fetur da tsadarsa. Matatar ta Dangote tace nan da ranar 15 ga watan Augusta zata fara rarraba man fetur dinta a fadin Najeriya da motocin Dangoten. Jihar Legas dai ta ce ba gudu ba ja da baya game da shirin nata na karbar Haraji Naira 12,500. Inda tace kungiyar direbobin tankar na karbar kudin da suka kai naira dubu 40 ...