Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta wallafa Bidiyon wakarta da Ali Jita a shafinta na sda zumunta bayan daura aurenta.
Hakan yasa da yawa suka rika tunanin ko dai Ali Jita dinne ta aura?
kalli Bidiyon anan
Cece-kuce da kaguwar ganin waye Mijin Rahama Sadau ya karade kafafen sada zumunta inda aka rika yada hotunan mutane daban-daban ana cewa sune suka aureta.
Kyaftin ɗin ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya, Super Falcons, Rasheedat Ajibade, ta ce har yanzu ba a ba su dala 100,000 da Gwamnatin Tarayya ta yi musu alƙawari bayan sun lashe gasar WAFCON a ƙasar Maroko ba.
Ajibade, ta bayyana takaicinta game da jinkirin biyan kuɗin da aka musu alƙawari.
“Ba mu karɓi kuɗin ba tukunna, amma ina fata za a biya mu. Duk alƙawuran da aka mana, yanzu dai ba mu samu komai ba.”
Ajibade ta jagoranci tawagar zuwa ga nasara, inda suka sake lashe kofin WAFCON a bana.
Bayan nasarar, Shugaba Bola Tinubu ya bai wa ’yan wasan da masu horar da su lambar yabo ta ƙasa (Officer of the Order of Niger – OON).
Haka kuma ya yi musu alƙawarin bai wa kowannensu dalar Amurka 100,000 da gida mai ɗaki uku.
Lokacin da ya karɓe su a Fadar Shugaban Ƙasa, Tinu...
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya jinjinawa baban Malamin Addinin Islama, Sheikh Ibrahim Maqari bisa fatawar da ya bashi cewa, yana iya ci gaba da yin Bidiyo da matarsa yana dorawa a kafar sada zumunta.
Gfresh yace haka ya kamata kowane malami ya kasance sannan yayi kira da a rika samunta addinin musulunci yana zama daidai da zamani.
https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7537791495114427654?_t=ZS-8yrwYYVVdHU&_r=1
Gfresh ya kuma yi kiran cewa ya kamata a a daina zagin malamai inda yace shi kome za'a fada akansa a fada amma a daina zagin malamai.
https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7538191754055535877?_t=ZS-8yrui0O6ino&_r=1
Zan Iya Shiga Mummunan Yanayi Idan Dangote Bai Aure Ni Ba, Saboda Tsananin Son Da Nake Yi Masa, Cewat Aishatu Haruna.
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
….har ta buga katin aurenta da shi
Wata ’yar siyasa a jihar Bauchi mai suna Aishatu Haruna, ta ce ta shafe shekaru shida tana dakon soyayyar attajirin nan na Afirka, Alhaji Aliko Dangote a ranta, inda ta ce za ta iya shiga mummunan hali idan bai aure ta ba.
Ta ce sau uku tana yin mafarkin ta aure shi, kuma ba ta jin za ta iya auren wani ba shi ba a duniya.
A...
Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami ya jewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal jajen kamen da EFCC suka masa.
An ga Malam a gidan Sanatan dake Abuja inda aka ga sauran manyan 'yan siyasa a gidan.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya shafe kwana daya a tsare a hannun EFCC kamin daga baya suka sakeshi.
Jam'iyyar ADC ta yi zargin cewa kamun yunkuri ne na dakile karfin 'yan Adawa.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da gina sabbin makarantun jami'a na tsawon shekaru 7.
Gwamnatin tace makarantun da ake dasu a yanzu wasu malamai sun fi dalibai yawa, wasu ma ba'a neman shigarsu.
An dauki wannan mataki ne a zaman majalisar zartaswa na ranar Laraba wanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jagoranta.
Ministan Ilimi, Tunji Alausa ya tabbatar da hakan inda yace maimakon gina sabbin jami'o'in, Gwamnati zata mayar da hankali ne wajan gyara wadanda ake dasu da kuma daukar malamai kwararru.
Malam ya yabawa Rahama Sadau bisa auren da ta yi inda yace abin zai zamewa mahaifinta Alheri kuma suna fatan zata zauna tawa mijinta biyayya.
Malam ya jawo hankalin cewa, sauran mata abokan sana'arta ya kamata su yi koyi da ita.
A gefe guda kuma ya soki Rahama Sa'idu kan cewa ba zatawa mijinta wanke-wanke ba.
https://www.tiktok.com/@mahamansanidanhajiya/video/7537786723070184709?_t=ZS-8yqZBqRRdNx&_r=1
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Nura Khalid ya goyi bayan fatawar da Sheikh Ibrahim Maqari ya baiwa tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin.
Sheikh Nura Khalid yace akalla dai an rabasu da wani abu daga cikin miyagun abubuwan da suke.
Yace kuma idan zasu ci gaba da sauraren wa'azi zama su daina baki daya.
Ya bayyana cewa, Sheikh Maqari yayi amfani da Hikima irin ta masu wa'azi wajan bayar da fatawar.
https://www.tiktok.com/@hassangiwa3/video/7537869952225774904?_t=ZS-8yqXDppBQcy&_r=1
Gfresh dai ya je gaban Maqari inda ya nemi fatawa kan Bidiyon da suke yi da iyalansu.
Sai Sheikh Maqari ya bashi fatawar cewa, idan zasu rika aika sakon da'awa hakan ba matsala bane.
Hukumar kula da almajirai ta kasa ta karrama tauraron mawaki Dauda Kahutu Rarara saboda taimakon da yake baiwa Almajirai.
Shugaban hukumar yace saboda yanda Rarara ke tallafawa rayuwar Almajirai shiyasa suka ga ya dace su bashi kyautar girmamawa.
https://www.tiktok.com/@mubeedabai/video/7538014470908497208?_t=ZS-8yqVAFGi9o1&_r=1