Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

HAJJIN 2025: Yariman Saudiyya ya yi kira da kakkausar murya da a dakatar da kìsàn kìyàshì da ake wa Fàlàsɗìnàwà

HAJJIN 2025: Yariman Saudiyya ya yi kira da kakkausar murya da a dakatar da kìsàn kìyàshì da ake wa Fàlàsɗìnàwà

Duk Labarai
Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman, ya kira ga al’ummar duniya da a dauki matakin dakatar da hare-haren da ake kai wa Gaza yana mai jaddada cewa akwai buƙatar zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin ta hanyar bin ka’idojin na duniya. Yariman Saudiyya ne ya yi wannan kira ga al’ummar duniya domin kawo karshen fadan da ake yi a Gaza. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa ( NAN) ya rawaito sarki Salman na bayyana haka cikin saƙon da ya gabatar na taron shekara a lokacin a Muna a ranar Asabar. Ya jaddada cewa daukar mataki domin kare rayukan mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba da kuma samar da yanayi na zaman lafiya da walwalar ga Falasɗinawa muhimmin abu ne. Ya ce, “wannan roƙi na nuna yadda kasar Saudiyya ta himmatu wajen kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa da...
Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa

Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hoton Sarkin Kano Muhammadu Sanusi Lamido Na ll tare da matar ɗan sa.
DA DUMI DUMI: Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja

DA DUMI DUMI: Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja

Duk Labarai
Bincike ya tabbatar da cewa Nigeria tafi Samun cigaba a Mulkin Soja, ga jerin Ayyukan da janar Sani Abacha ya yiwa Nigeria a lokacin Mulkin Soja Janar Sani Abacha Sojan Nijeriya Daya Tilo Da Ya Kai Matsayin Cikakken Janar Na Soja Ba Tare Da Zuku Ba Ga Wasu daga cikin ayyukan da ya yi cikin shekaru hudu 1963 Lieutenant na biyu 1966 Lieutenant Kyaftin 1967 1969 Manyan 1972 Laftanar Kanar 1975 Kanar 1980 Birgediya Janar 1983 Manjo Janar 1987 Laftanar Janar 1993 Janar. Haka nan ya kasance Babban Hafsan Sojan tsakanin 1985 zuwa 1990; Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro tsakanin 1990 zuwa 1993; da Ministan Tsaro. A shekarar 1993, Abacha ya zama sojan Najeriya na farko da ya kai matsayin cikakken janar na soja ba tare da ya tsallake matsayi guda ba. An ba shi...
Zamu Wallafa Bayanan sirri da muka samo daga kasar Israyla ta hanyar kutse ga duniya kowa ya gani>>Kasar Ìràn

Zamu Wallafa Bayanan sirri da muka samo daga kasar Israyla ta hanyar kutse ga duniya kowa ya gani>>Kasar Ìràn

Duk Labarai
Kasar Iran ta bayyana cewa, zata wallafawa Duniya bayanan sirrin da ta samo daga kasar Israyla ta hanyar kutsen data mata. Kasar Iran tace ta samu bayanan sirri ciki hadda na makaman kare dangi na kasar Israela bayan data biya wasu 'yan kasar makudan kudade suka samo mata bayanan. Kasar Israyla a baya itama ta yiwa kasar Iran irin wannan kutse daga baya ta kuma wallafawa kowa Duniya ta gani. Dan haka a yanzu zamu iya cewa, kasar Iran ramako ne kate yi.
Ana zargin Ministan Shari’a da cire sunan Shugabar bankin Fidelity Bank daga zargin Almundahana duk da shaida karara

Ana zargin Ministan Shari’a da cire sunan Shugabar bankin Fidelity Bank daga zargin Almundahana duk da shaida karara

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta cire sunan shugabar bankin Fidelity Dr. Nneka C. Onyeali-Ikpe daga sunayen mutanen da take bincika. Babban Lauyan Najeriya, kuma Ministan shari'a, Lateef Fagbemi (SAN) ne ya fara bincikenta a baya bisa zargin damfara da Almundahana. Wasu daga cikin zarge-zargen da ake mata shine amfani da kudin bankin wajan sayen hannun Jari na miliyoyin Naira. Saidai gashi yanzu da Alama Gwamnatin ta yafe mata.