Kalli Bidiyo: Burina shine idan Allah ya min cikawa a kaini Daura a Binne kusa da kabarin Masoyina Buhari>>Inji Wannan matashiyar
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false}
Wata matashiya masoyiyar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta bayyana cewa ita burin ta shine idan ta rasu a kaita a binne kusa da kabarin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a Daura.
Ta bayyana cewa, Gaskiyarsa da sauran nagartarsa ce tasa take sonshi.
https://www.tiktok.com/@salzee23/video/7527811179436084487?_t=ZM-8y9exmW3tNY&_r=1








