Sunday, March 8
Shadow

Duk Labarai

Bayan da ya sokesu kan karrama Peter Obi, Sheikh Sani Yahya ya janye kalaman sa tare da bada hakuri ga Yusuf Sambo Rigachukun

Bayan da ya sokesu kan karrama Peter Obi, Sheikh Sani Yahya ya janye kalaman sa tare da bada hakuri ga Yusuf Sambo Rigachukun

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Daga Karshe Shiekh Sani Yahaya Jingir Ya Janye Kalaman Sa Tare Da Bada Haƙuri Kan Kalaman Da Ya Yiwa Mataimakin Sa Shiekh Yusuf Sambo Daga Muhammad Kwairi Waziri
Kalli Hotuna da Duminsu: Har an canja sunan Jami’ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University

Kalli Hotuna da Duminsu: Har an canja sunan Jami’ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa har an canja sunan jami'ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa sunan Muhammadu Buhari University. Tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ne ya tabbatar da hakan a wani sako da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1946108305627046194?t=oHD20YaCC9LlckZVLXl68g&s=19 A jiya ne dai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin canja sunan jami'ar zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu B...
Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jihar Kogi na cewa malamin jami'ar jihar, Dr Olabode Abimbola Ibikunle ya rasu bayan da ya shiga dakin otal da dalibarsa. Tuni dai aka kai gawarsa Mutuware sannan ita kuma dalibar aka kamata ana bincike kan lamarin. An jima ana samun irin wannan matsala da malamai ke neman dalibansu mata dan su taimaka musu su ci jarabawa.
Kalli Bidiyon wani masoyin Buhari da ya tashi daga Bauchi zuwa Daura a Keke dan yawa iyalan tsohon shugaban kasar gaisuwa

Kalli Bidiyon wani masoyin Buhari da ya tashi daga Bauchi zuwa Daura a Keke dan yawa iyalan tsohon shugaban kasar gaisuwa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga Bidiyon wani matashi daya tashi daga Bauchi akan keke yana shirin tafiya Daura dan yiwa Iyalan tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta'aziyya a Daura. Matashin yace mutane nata bashi kyautar kudade da kayan abinci. Kalli Bidiyonsa anan https://www.facebook.com/share/r/1RiQiHapq2
Dangote ya dakatar da shirin rage farashin man fetur bayan da ya gano wasu ‘yan kasuwar man na cutarsa

Dangote ya dakatar da shirin rage farashin man fetur bayan da ya gano wasu ‘yan kasuwar man na cutarsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matatar man fetur ta Dangote ta dakatar da shirin rage farashin Man fetur da take bayan gano wasu 'yan Kasuwa dake amfani da wannan dama wajan cimma riba cikin gaggawa. Matatar ta bayyana hakane a wata sanarwa wadda wakiliyar kamfanin, Fatima Dangote ta fitar. Tace an dakatar da rage farashin man daga ranar 13 ga watan Yuli har sai abinda hali yayi. Inda ta kara da cewa, an dauki wannan mataki ne saboda an gano wasu 'yan kasuwar na sayarwa 'yan kasuwar man fetur wanda basu da ...
Kalli Bidiyo: Irin Tagumin da Shugaba Tinubu yayi a gaban gawar Buhari ya dauki hankula sosai

Kalli Bidiyo: Irin Tagumin da Shugaba Tinubu yayi a gaban gawar Buhari ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yayin da aka kai gawar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari gidansa dake Daura bisa rakiyar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, An ajiye gawar a gaban Tinubu inda ya zauna yana kallonta. A daidai wannan lokaci yayi wani Tagumi da ya dauki hankulan mutane inda wasu sukai ta masa fassara daban-daban. Wasu ma dariya suka rika yi. Kalli Bidiyon anan
Ana tababar wane Sarki ne zai karbi shugaba Tinubu a ziyarar da zai ka Kano a yau?

Ana tababar wane Sarki ne zai karbi shugaba Tinubu a ziyarar da zai ka Kano a yau?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Yayin Da Ake Sa Ran Tinubu Zai Ziyarci Kano A Yau, Wane Sarki Ne Zai Karbi Bakoncinsa, Sarki Sanusi II Ko Sarki Aminu Ado Bayero?
A yau ne ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai je Kano da yin gaisuwar Aminu Dantata

A yau ne ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai je Kano da yin gaisuwar Aminu Dantata

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jihar Kano na cewa, a yau, Juma'a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai je jihar Kano da yiwa oalan Aminu Dantata da sauran Al'ummar jihar gaisuwa. A ranar 28 ga watan Yuni ne dai Aminu Dantata ya rigamu gidan gaskiya inda aka binneshi a Madina kusa da kabarin matarsa A lokacin da Dantata ya rasu, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya Najeriya amma ya aika wakilai da suka halarci ta'aziyyar Dantata.
Kalli Bidiyo: A kara hakuri Nan da shekaru 2 masu zuwa Gwamnatin Tinubu zata kawo Ci gaba sosai>>Inji Dangote

Kalli Bidiyo: A kara hakuri Nan da shekaru 2 masu zuwa Gwamnatin Tinubu zata kawo Ci gaba sosai>>Inji Dangote

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya baiwa 'yan Najeriya hakuri kan matsin da ake ciki. Ya bayyaba hakane a wata hira da aka yi dashi. Yace shekaru biyu dama idan mutum yazo zai zauna ya gane kan gwamnatin ne sannan daga baya sai a samu daidaito. Yace nan da shekaru biyu masu zuwa, za'a ga Alfanun ayyukan cire tallafin mai dana dala da canja fasalin Haraji da gwamnatin Tinubu ta kawo. Yace yasan mutane sun kosa amma yana kiran a kara hakuri: https://t...