A rayuwarnan wadanda ka taimaka kawa abin arziki ne ke komawa su zama makiyanka>>El-Rufai ya koka
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, wadanda mutum ya taimaka a rayuwa sune ke komawa suna zama makiyansa.
Ya bayyana hakane ranar Alhamis a wajan kaddamar da littafin da tsohon Ministan shari'a, Bello Adoke a Abuja.
El-Rufai yace shima ya taba kaddamar da littafinsa a baya inda ya bayyana irin yanda ya gudanar da aikin gwamnati har wasu na cewa yai kuskure dan a gwamnati ci ake a yi shiru.
yace amma bai yi dana sani ba.
Yace yaga...








