Sunday, December 21
Shadow

Duk Labarai

Muma dai Muna goyon bayan a baiwa ‘yan Najeriya damar rike Bìndìgà dan su kare kansu tunda dai jami’an tsaro sun gaza>>Sowore da Solomon Dalung

Muma dai Muna goyon bayan a baiwa ‘yan Najeriya damar rike Bìndìgà dan su kare kansu tunda dai jami’an tsaro sun gaza>>Sowore da Solomon Dalung

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung da Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore sun nemi a baiwa 'yan Najeriya damar rike Bindiga dan su kare kansu. Sunce idan aka yi hakan za'a daina kashe-kashen da ake yi a jihohin Benue da Filato da sauransu. Sun bayyana hakanne a wata ganawa da suka yi da manema labarai a Abuja. Hakan na zuwane watanni 5 bayan da Sanata Ned Nwoko ya kai kudirin neman a baiwa mutane damar rike makamai ...
Kalli yanda aka kama wasu na cinikin sassan jìkìn mutane

Kalli yanda aka kama wasu na cinikin sassan jìkìn mutane

Duk Labarai
'Yansanda a jihar Ogun a karkashun rundunarsu ta SWAT sun kama wasu mutane da ake zargin suna safarar sassan jikin mutane. Da farko dai an kama Sunday Akintobi dan kimanin shekaru 36 a Itoku ta garin Abeokuta inda daga baya kuma aka kama karin mutane 2 Oladimeji Olaniran dan shekaru 40 da kuma Isaiah Tijani dan shekaru 38. Kakakin 'yansandan jihar, CSP Omolola Odutola, ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace an gano wasu abubuwa a gidajen wadannan mutane wanda an yi amannar cewa sassan jikin mutanene. Yace kwamishinan 'yansandan jihar ya bayar da umarnin yi bincike kan lamarin.
Ni zan shiga gaba in jagoranci sojojina mu je mu yi rugu-rugu da Iran idan bata bamu hadin kai wajan tattaunawar hanata mallakar makamin kare dangi ba>>Inji Shugaban Amurka, Donald Trump

Ni zan shiga gaba in jagoranci sojojina mu je mu yi rugu-rugu da Iran idan bata bamu hadin kai wajan tattaunawar hanata mallakar makamin kare dangi ba>>Inji Shugaban Amurka, Donald Trump

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce da kansa zai jagoranci yaki da Iran idan tattaunawar da ake yi da kasar bai cimma matsaya ba na kokarin hanata mallakar makamashin kare dangi ba. Yace ba zasu bari Iran ta mallaki makamin ba. Inda ya zargi tsohon shugaban kasar, Joe Biden da barin Iran ta samu tarin arziki. Da aka tambayeshi ko Shugaban kasar Israela, Benjamin Netanyahu zai iya sawa ya shiga yaki da Iran ba tare da ya shirya ba? Trump yace a'a, yace yafi son a samu matsaya maimakon yaki amma idan ba'a cimma matsaya ba zai yi yaki da Iran.
Ji yanda aka kama wasu da suka sàcè yaro me shekaru 6 suka yi gùndùwa-gùndùwa dashi dan yin tsafin samun kudi a jihar Gombe

Ji yanda aka kama wasu da suka sàcè yaro me shekaru 6 suka yi gùndùwa-gùndùwa dashi dan yin tsafin samun kudi a jihar Gombe

Duk Labarai
A jihar gombe, jami'an 'yanssnda sun kama wasu mutane 8 da ake zargi da hannu a cikin yin garkuwa da kashe wani yaro dan shekaru 6. Wadanda ake zargin sun sae yaronne me suna Muhammad Ibrahim Bulama daga gidan kakansa. Sannan suka masa yankan rago suka raba gawarsa gida biyu suka kaiwa wani matsafi da yace zai musu asirin kudi. Wadanda ake zargin sune Magaji Adamu (Wazam), 45, Babayo Musa, 18 years, Jibrin Muhammad (Alias Ya’Haji), 40, Usman Abubakar Khalla, 37, Sadam Umaru, 28, Idris Dayyabu, 45, Abdulrauf Hussaini, 33,Isiyaku Muhammad, 39. Dukansu sun amsa zarge-zargen da ake musu. Kakakim 'yansandan jihar, DSP Buhari Abdullahi ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace zasu ci gaba da bincike da tabbatar cewa an yiwa wadannan mutane hukuncin da ya dace dasu.
Kalli Bidiyo: Tauraron fina-finan Hausa, Horo Dan Mama na shan Tofin Allah Tsine saboda cewa Sheikh Bala Lau ya fito da hujja ya kare kansa kan zargin da ake mass

Kalli Bidiyo: Tauraron fina-finan Hausa, Horo Dan Mama na shan Tofin Allah Tsine saboda cewa Sheikh Bala Lau ya fito da hujja ya kare kansa kan zargin da ake mass

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Abdullahi Dan Mama wanda aka fi sani da Horo Dan mama na ci gaba da shan tofin Allah tsine bayan da yayi kira ga shugaban Izala, Sheikh Bala Lau ya fito ya kare kansa kan zargin da ake masa. Horo Dan mama ya wallafa Bidiyon ta sigar barkwanci yana kira ga Sheikh Bala Lau ya fito da takardu a yi bincike kan lamarin zargin da ake masa. https://www.tiktok.com/@horodanmama3/video/7496234447457570103?_t=ZM-8vq7Bfl2rDC&_r=1 Saidai da yawa sun mai Allah wadai da wannan abu da yayi.
Mahaukaciyar wutar Daji ta tashi a kasar Yahudawan Israyla inda tasa mutane guduwa daga gidajensu

Mahaukaciyar wutar Daji ta tashi a kasar Yahudawan Israyla inda tasa mutane guduwa daga gidajensu

Duk Labarai
Wutar daji da ba'a san daga ina ta fara ba ta tashi a yankunan kasar Israela daban-daban. Hakan yawa dole aka kwashe mutane da yawa daga gidajensu. Ana tsammanin tsananin zafi da iska me kadawa sun taimaka matuka wajan yaduwar wannan wuta. Wutar dai ta farane a ranar 24 ga watan Afrilu kuma tuni an shawo kanta kamar yanda mahukuntan kasar suka sanar.
SO GAMON JINI: Murtala Idris Kenan Wanda Tsananin Farin Ciki Da Murnar Auren Mawaƙi Rarara Da A’isha Humaira Ya Sadaukar Da Bijiminsa, Tare Da Alƙawarin Kai Masa Shi Har Garin Abuja

SO GAMON JINI: Murtala Idris Kenan Wanda Tsananin Farin Ciki Da Murnar Auren Mawaƙi Rarara Da A’isha Humaira Ya Sadaukar Da Bijiminsa, Tare Da Alƙawarin Kai Masa Shi Har Garin Abuja

Duk Labarai
Murtala Idris Kenan Wanda Tsananin Farin Ciki Da Murnar Auren Mawaƙi Rarara Da A'isha Humaira Ya Sadaukar Da Bijiminsa, Tare Da Alƙawarin Kai Masa Shi Har Garin Abuja Murtala ya fito daga Sara ƙaramar hukumar Gwaram dake jihar Jigawa. Ko ya kuke kallon wannan sadaukarwa? Daga Abubakar Shehu Dokoki
Kalli Bidiyo: Ku daina zarginmu idan mukace sai me Kudi muke so, Babu wadda zata so ta fito daga gidan Talauci ta fada gidan Talaka>>Inji Wanan Matashiyar

Kalli Bidiyo: Ku daina zarginmu idan mukace sai me Kudi muke so, Babu wadda zata so ta fito daga gidan Talauci ta fada gidan Talaka>>Inji Wanan Matashiyar

Duk Labarai
Wata Matashiya ta dauki hankula a kafafen sadarwa bayan da ta ce a daina zargin mata masu cewa sai me kudi suke so. Tace babu wadda zata so fitowa daga gidan Talakawa kuma ta auri Talaka. Hakanan tace maza sukan ce sai kyakkyawa suke so dan haka suma mata a daina zarginsu idan sun ce sai mai kudi Kalli Bidiyon ta: kalli anan https://twitter.com/northern_blog/status/1914751317664215386?t=QxvGn1X_nlwcYO63kSMyww&s=19
Kalli Bidiyo: Wannan mutumin yayi ikirarin yin aiki a karkashin Kamfanin Sheikh Bala Lau inda yace an rike masa hakkinsa ba’a biyashi ba

Kalli Bidiyo: Wannan mutumin yayi ikirarin yin aiki a karkashin Kamfanin Sheikh Bala Lau inda yace an rike masa hakkinsa ba’a biyashi ba

Duk Labarai
Wani mutum ya dauki hankula sosai a kafafen sadarwa bayan da yayi zargin cewa yana aiki ne a wani kamfani dake karkashin shugaban Izala, Sheikh Bala Lau amma ba'a biyashi hakkinsa ba. Yace wasu daga cikin abokan aikinsa sun gudu saboda babu Albashi a aikin. Mutum ya bayyana cewa an kaisu aikin tsaron Titin Jirgin kasa ne. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@najib.zubairu/video/7495804901910465797?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7495804901910465797&source=h5_m&timestamp=1745618943&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&ut...
Gaba daya Albashin mu ya kare a biyab kudin wuta da sakata katin waya>>Inji Kungiyar Kwadago

Gaba daya Albashin mu ya kare a biyab kudin wuta da sakata katin waya>>Inji Kungiyar Kwadago

Duk Labarai
Kungiyar kwadago NLC ta koka da cewa albashin dubu 70 da ake biyan ma'aikata a biyan kudin wutar Lantarki da sayen katin waya yake karewa. Shugaban kungiyar ta NLC, Joe Ajaero ne ya bayyana hakan ga manema labarai. Ya bayyana cewa hakanan masu gidajen haya da ababen hawa na haya duk sun kara kudi. Yace zasu hada kai da tawakararsu kungiyar TUC dan kwatarwa da talakawa 'yanci.