Saturday, May 24
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Majalissar Dattawa a Nąjeriya ta bukaci gwamnatiɲ Bola Tinubu da ta gaggauta ɗaukar mataki kan tsadar rayuwa da kuma dakile hauhawar farashin kayan masarufi

Majalissar Dattawa a Nąjeriya ta bukaci gwamnatiɲ Bola Tinubu da ta gaggauta ɗaukar mataki kan tsadar rayuwa da kuma dakile hauhawar farashin kayan masarufi.

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Za'a kama shugaban wata makaranta saboda ya bar dalibansa na rera tsohon taken Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *