Friday, December 5
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bada gurbin talkafin karatu na ƙasashen waje ga ɗalibai 9 da su ka gama da sakamako mafi girma a jami’ar kimiyya da fasaha ta Dangote da ke Wudil

Gwamnan ya sanar da wannan tallafi ne yayin da ya ke jawabi a bikin yaye ɗalibai karo na 5 a jami’ar da ke gudana a yanzu haka.

Daliban dai sun samu sakamako mafi kyau a fannoni daban-daban.

Karanta Wannan  A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Don Ganin Gwamna Abba Ya Samu Shiga Gidan Gwamnatin, Bayan Tsawon Lokaci Yana Zaman Dirshan A Kofar Shiga Fadar Gwamnatin Ta Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *