Tuesday, May 19
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bada gurbin talkafin karatu na ƙasashen waje ga ɗalibai 9 da su ka gama da sakamako mafi girma a jami’ar kimiyya da fasaha ta Dangote da ke Wudil

Gwamnan ya sanar da wannan tallafi ne yayin da ya ke jawabi a bikin yaye ɗalibai karo na 5 a jami’ar da ke gudana a yanzu haka.

Daliban dai sun samu sakamako mafi kyau a fannoni daban-daban.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matashi yanawa mahaifiyarsa ruwan kudi a gaban Mahaifinsa, wasu sun yaba masa inda wasu suka ce be kyauta ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *