Friday, June 26
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Mawaki Rarara Zai Auri A’isha Humaira A Gobe Juma’a?

Cikin daren nan an fara yawo da hotunan shahararren mawaki Dauda Kahutu Rarara tare da abokiyar aikinsa A’isha Humaira da ke nuna zai angwance a gobe Juma’a.

Majiyar Kano Times ta ruwaito cewa za a ɗaura auren shahararren mawaki a Nijeriya Dauda Kahutu Rarara tare da abokiyar aikinsa A’isha Humaira a gobe Juma’a, a garin Maiduguri da ke jihar Borno.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda jami'in tsaron Civil Defence ke tonawa wani na hannun daman Gwamna Asiri cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake hana mutane zàmàn Lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *