Sunday, July 26
Shadow

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatin Kano ta gargaɗi matasa masu raka Sarkin Kano Aminu Ado Bayero gangami.

Kwamishinan yaɗa labaran Kano Comr. Ibrahim Waiya ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai yana mai zargin Sarki Aminu Ado da biyewa wasu maƙiya Kano suna tozarta masarauta.

Me za ku ce?

Karanta Wannan  Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un: Bidiyoyin sabuwar Tqrzhomqr data barke a Garin Jos Jihar Filato sun dauki hankulan mutane sosai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *