
Limamin masallacin Abuja, Sheikh Ibrahim Maqari ya bayar da labarin wani dattijo da yace ya gaya masa yanda suke haduwa da ‘yan mata ‘ya’yan abokansu a Abuja.
Malam yace wanda yake bashi labarin yace haddashi a ciki kuma ya gaya masa otal din da suke haduwa da ‘yan matan.
Yace wasu ‘yan matan karatu aka turasu makaranta a Abuja, wasu kuma daga gidan iyayensu suke zuwa, yace wasu ma iyayensu abokansu ne.