Sunday, April 12
Shadow

Da Duminsa: A karin Farko Gwamnatin tarayya tace zata tura dan Najeriya na farko zuwa duniyar wata

Gwamnatin tarayya ta sanar da kudirinta na son tura dan Najeriya na farko zuwa Duniyar wata.

Shagaban hukumar kula da sararin Samaniya ta Najeriya, Mathew Adepoju ne ya bayyana haka ranar Laraba a Abuja.

Ya bayyana cewa tuni Nigeria ta kulla yarjejeniya dan cimma wannan matsayi.

Ya bayyana cewa, Wannan ba karamin ci gaba zai kawowa Najeriya ba ta fannin bincike da kimiyya a sararin samaniya.

Karanta Wannan  'Yan damfarar Yanar gizo su fi kowane irin bata gari yiwa Najeriya illa ta fannin tattalin arziki>Inji EFCC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *