Saturday, May 9
Shadow

Da Duminsa: Alkalin dakewa tsohon ministan shari’a Abubakar Malami shari’a yace ya janye daga shari’ar

Alkalin dakewa tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami shari’a, Justice Obiora Egwuatu yace ya janye daga shari’ar ta Abubakar Malami.

Ya bayyana hakane yayin zaman kotun na ranar Alhamis.

Yace ya janye daga shari’ar ne bisa wasu dalilai nasa na kashin kansa wanda be bayyanasu ba.

Karanta Wannan  El-Rufai ne ya sani, Inji tsohon Kwamishina a Gwamnatin Jihr Kaduna Bashir Sa'idu da aka kama sa satar kudi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *