Saturday, December 13
Shadow

Da Duminsa: Babbar Kotu a Abuja ta Haramta Zàngà-zàngà

Wata babbar kotu dake babban birnin tarayya, Abuja ta haramta yin zanga-zanga.

Kotun tace ba’a amince wani dan zanga-zanga ya hau kan titin babban birnin tarayya Abuja ba da sunan zai yi Zàngà-zàngà.

Ministan Abuja, Nyesome Wike ne ya gabatar da wannan korafi a gaban kotun.

A baya dai masu zanga-zangar sun nemi a basu filin Eagle Square dan amfani dashi wajan gudanar da gangaminsu amma hukumomi suka kiya.

A yanzu masu zanga-zangar sun bayyana cewa ko an yadda ko ba’a yarda ba zasu yi amfani da filin.

Karanta Wannan  Ba wai Lusarin Mataimakin Gwamnan da bashi da katabus a jihar Bauchi ba, wallahi ko Gwamnan Bauchi ya sake ya mari babana da sai Babana ya faffasa mai baki da hanci>>Inji Dan Ministan Harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar inda yace karyane ba'a mari babansa ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *