Wednesday, March 11
Shadow

Da Duminsa: Babbar Kotu a Abuja ta Haramta Zàngà-zàngà

Wata babbar kotu dake babban birnin tarayya, Abuja ta haramta yin zanga-zanga.

Kotun tace ba’a amince wani dan zanga-zanga ya hau kan titin babban birnin tarayya Abuja ba da sunan zai yi Zàngà-zàngà.

Ministan Abuja, Nyesome Wike ne ya gabatar da wannan korafi a gaban kotun.

A baya dai masu zanga-zangar sun nemi a basu filin Eagle Square dan amfani dashi wajan gudanar da gangaminsu amma hukumomi suka kiya.

A yanzu masu zanga-zangar sun bayyana cewa ko an yadda ko ba’a yarda ba zasu yi amfani da filin.

Karanta Wannan  An kama wata mata a kasar Thailand bayan data ja hankalin wasu malaman Buddha suka yi alfasha da ita

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *