Tuesday, April 14
Shadow

Da Duminsa: Babbar kotun tarayya ta bayar da belin Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Rahotanni daga Babbar kotun tarayya dake da zama a Kaduna sun bayyana cewa, Kotun ta bayar da belin malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Hakan na zuwane a yayin da yake fuskantar Tuhume-Tuhume 9 da gwamnatin tarayya take masa.

A baya dai babbar kotun jihar Kaduna ta bayar da hakuri inda tace magabar belin malam Nasiru sai ranar 21 ga watan Aprilu zata yi hukunci akai.

Karanta Wannan  Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda Mutumin nan na Kano da ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan yiwa 'ya'yans Birthday ke shan soyayya shi da matarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *