Monday, March 16
Shadow

Da Duminsa: EFCC sun kulle gidan da matar Malami, Diyar Tsohon shugaban kasa take ciki

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC sun kulle gidan tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami inda matarsa, diyar tsohon shugaban kasa, Fatima Buhari take.

Jam’iyyar ADC ce ta bayyana hakan inda ta zargi Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wulakanta Buhari ta wannan hanya.

Ana zargin Malami da Almundahanar kudade da yawa ciki hadda kudaden Abacha da aka kwato daga kasashen waje.

Karanta Wannan  Anata ta cece-kuce saboda babu mace ko daya data halarci wajan sakawa kasafin kudin 2025 hannu da shugaba Tinubu yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *