
Rahotanni sun bayyana cewa, Jam’iyyar ADC reshen Wike zasu maka jam’iyyar ADC a kotu.
Shugaban bangaren su Wike, Hon. Abdulrahman Muhammed ne ya bayyana hakan.
Yace yaji ana maganar wai PDP zata hade da jam’iyyar ADC.
Yace wannan ba gaskiya bane kuma suna gargadin ADC ta daina wannan magana idan ba haka ba zasu maka ta a kotu.