Wednesday, March 18
Shadow

Da Duminsa: Kamfanin Wutar Lantarki sun janye yajin aikin da suke a Kaduna, Sokoto, Zamfara da Kebbi

Rahotanni sun bayyana cewa, kamfanin wutar lantarkin dake kula da wutar lantarki ta Kaduna, Zamfara, Kebbi da Sokoto dake yajin aiki sun janye yajin aikin nasu da ya kwashe kwanaki biyar suna yi.

Ma’aikatan kamfanin wutar sun janye yajin aikinne bayan da gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya shiga tsakani.

Gwamnan ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda ya tabbatar da cewa, an janye yajin aikin.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ashe Kasar Amurka ce tace sai an sauke Badaru a matsayin Ministan tsaro kamin ta yadda ta kula Najeriya game da magance matsalar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *